Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta sanar da cafke mutane 39 da ake zargi da aikata muggan laifuka daban-daban, da kuma ceto mutane 11 da aka sace, a wasu ayyukan
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta sanar da cafke mutane 39 da ake zargi da aikata muggan laifuka daban-daban, da kuma ceto mutane 11 da aka sace, a wasu ayyukan
Rundunar ‘yan sandan Jihar Katsina ta samu gagarumar nasara bayan da ta cafke wani shahararren dan fashi da makami wanda kuma ake zargin shugaban masu garkuwa da mutane ne, Abubakar
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta janye gayyatar da ta yi wa Sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II, dangane da wani rikici da ya auku yayin bukukuwan Sallah da suka gabata
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Abia ta tabbatar da cewa wasu ’yan bindiga sun kashe ƙwararrun ma’aikata biyu ’yan ƙasar Sin da jami’in tsaronsu a ƙaramar hukumar Isuikwuato da ke jihar
A kalla mutane 18 ne suka rasa rayukansu a wani mummunan haɗarin mota da ya faru a kan titin Ikorodu zuwa Sagamu, Jihar Ogun, a ranar Asabar da yamma. Cikin
Fitaccen malamin addinin Islama daga Jihar Bauchi, Dokta Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi, ya riga mu gidan gaskiya. Majiyoyi sun tabbatar da cewa marigayin ya rasu ne a gidansa da ke
An kai wani sabon hari kan sojoji daga Bataliya ta 312 da ke Barikin Kalapanzi a jihar Kaduna, inda aka kashe soja guda daya yayin da wani ya jikkata. Zagazola
A kalla mutane 10 ne suka rasa rayukansu a wani sabon hari da ‘yan bindiga suka kai a garuruwa biyar na Karamar Hukumar Bokkos da ke Jihar Filato. Wannan hari
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a yau, Laraba, domin wata gajeriyar ziyarar aiki a birnin Paris na ƙasar Faransa. Mataimakinsa na musamman kan harkokin watsa labarai, Bayo
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya da aka dakatar, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta yi zargin cewa Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, sun shirya makircin
Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta cafke wani attajirin dan kasuwa mai suna Arokodare Damil Ebenezer, wanda ke da sansanin kasuwanci a Lekki, Lagos,
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar A. Namadi, ya yi afuwa ga fursunoni goma da ke tsare a cibiyoyin gyaran hali daban-daban a fadin jihar. A cewar sanarwar da Kwamishinan Shari’a
Hukumomin Saudiyya sun tabbatar da ganin jinjirin watan Shawwal a yau Asabar, wanda ke nuna ƙarshen watan Ramadan da kuma fara bukukuwan Sallah. Shafin Inside the Haramain ya ruwaito cewa
Rundunar ‘yan sandan Jihar Imo ta tabbatar wa al’ummar Musulmi cewa an dauki matakan tsaro domin tabbatar da zaman lafiya yayin bukukuwan Sallah Eid-el-Fitr. Kakakin rundunar, DSP Henry Okoye, ya
Rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara ta dakile wani harin da ‘yan bindiga suka kai garin Keta da ke Karamar Hukumar Tsafe, inda ta kashe adadi mai yawa daga cikinsu, ciki
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFCC, ta shirya gurfanar da mutum 37 da ake zargi da aikata zamba ta intanet a Jihar Kwara. Wadanda ake zargin
Wata babbar kotu a Jihar Filato ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu mutum biyu, Thomas Danboyi da Pam Lang, saboda kashe wani mutum mai suna Chung Bot.
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa har yanzu bai yanke shawara ba kan ko zai tsaya takarar shugabancin kasa a shekarar 2027. Atiku, wanda ya tsaya takara
Sojojin Sector 2 na Rundunar Sojin Najeriya, tare da hadin gwiwar Jiragen Yaki na Operation Fasan Yamma (OPFY), sun kubutar da mutane 101 da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya nada Mai Martaba Sarkin Kauru, Alhaji Ya’u Shehu Usman, a matsayin Amirul Hajj da jagoran tawagar gwamnatin jihar don aikin Hajjin 2025. A