Muhammadu SabiuHausa, Arewa3 years ago
Rahotannin da muka samu na nuna cewa an kwashe ƙarin ‘yan Najeriya mazauna Sudan 128 zuwa gida a yau Laraba.
Adadin waɗanda suka koma gida zuwa yanzu ta zama 1,984 sakamakon rikicin da sojoji ke yi a ƙasar.
Hoto: NIDCOM ta BBC Hausa
Hausa4 days ago
Hausa5 days ago
#SecureNorth8 hours ago
Hausa23 hours ago
Arewa8 hours ago
Hausa8 hours ago
Arewa2 days ago
Signing-in 3 seconds...
Signing-up 3 seconds...
Not a member? Sign Up.
Have an account? Sign In.