Rahotannin da muka samu na nuna cewa an kwashe ƙarin ‘yan Najeriya mazauna Sudan 128 zuwa gida a yau Laraba.
Adadin waɗanda suka koma gida zuwa yanzu ta zama 1,984 sakamakon rikicin da sojoji ke yi a ƙasar.
Hoto: NIDCOM ta BBC Hausa
Rahotannin da muka samu na nuna cewa an kwashe ƙarin ‘yan Najeriya mazauna Sudan 128 zuwa gida a yau Laraba.
Adadin waɗanda suka koma gida zuwa yanzu ta zama 1,984 sakamakon rikicin da sojoji ke yi a ƙasar.
Hoto: NIDCOM ta BBC Hausa