A ranar Laraba ne majalisar wakilai ta gayyaci ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu da kuma manyan hafsoshin tsaro kan
A ranar Laraba ne majalisar wakilai ta gayyaci ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu da kuma manyan hafsoshin tsaro kan
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya biyo bayan ziyarar makonni biyu da ya kai birnin Paris na kasar Faransa. Tinubu ya ziyarci birnin ne a wata ziyara
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta kama shugaban Faith On The Rock Ministry International, Theophilus Ebonyi, bisa zargin damfarar ’yan cocinsa da
Rundunar Sojan Ruwan Najeriya ta ce ta kama wasu mutane 11 da ake zarginsu da yinkurin gina Haramtacciyar matatar man fetur a jihar Rivers. Saidu Kabir jami’in dake kula da
Shugaban Rundunar Sojan Sama Air Marshal Hasan Abubakar, ya gana da iyalai da wadanda harin bazata ya rutsa da su a ranar 24 ga Janairu, 2023, kusa da Rukubi a
Hedikwatar tsaro ta Najeriya ta ce bangarenta na rundunar Operation Hadin Kai a ranar 10 ga watan Janairu ya kawar da wasu manyan kwamandojin ISWAP da ‘yan ta’adda uku a
Gwamnatin tarayya ta lalata hauren giwa mai nauyin tan 2.5 da aka kwace a Abuja. Jami’an ma’aikatar kula da muhalli ne suka jagoranci bikin lalata hauren giwar a ranar Talata.
Rahotanni da ke fitowa daga fadar shugaban kasa na nuna cewa Shugaba Tinubu ya dakatar da ministar ji kai saboda zargin badakalar kudi. An bayyana dakatarwar ne a wata sanarwa
Gawar Marigayi tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ta iso Najeriya. Sanarwar isowar gawar Najeriya na kunshe ne cikin wani sako da, Richard Olatunde tsohon mai magana da yawun gwamnan
Gwamnatin jihar Kebbi ta ce za ta kafa hukumar nakasassu domin tabbatar da gudanar da su ma an dama da su a jihar. Kwamishanan yada labarai da al’adu Alhaji Yakubu
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta Najeriya ta kammala shirin fara gudanar da ayyukan dare kafin karahen watan shida na shekarar 2024. Manajan Darakta na NRC, Fidet Okhiria, ne
Ƴan kasuwa da dama sun yi asarar kayayyaki da dukiyoyinsu na miliyoyin naira a wata gobara da ta kama shaguna 22 a kasuwar Gwarzo, hedikwatar karamar hukumar Gwarzo ta jihar
Shugaba Bola Tinubu a ranar Laraba ya amince da rage kashi 50 cikin 100 na farashin kudin tafiyar mota ga ‘yan Najeriya da za su yi tafiye-tafiye a lokacin bikin
Wani dan sanda a rundunar ‘yan sandan jihar Ribas, Insifekta Nelson Abuante, ya kashe kansa bayan da rahotanni suka ce ya harbe abokin aikinsa, Monday Gbaramana. Lamarin ya faru ne
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa sun kama wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne. Mataimakin jami’in hulda da jama’a na rundunar, ASP Abubakar Isah, ya
Hukumomi a Najeriya sun kama wani matashi mai suna Lawali Modi saboda laifin yi wa kazar gidansu fyade. A cewarsua, tsautsayi ne kawai ya saka shi rika yi wa kazar
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da motoci masu aiki da gas da wutar lantarki guda 107 a birnin Maiduguri na Jihar Borno Da yake jawabi a wajen bikin, Shugaban
Rundunar ‘yan sandan jihar Enugu ta tabbatar da cafke wani matashi da ake zargin ya kashe mahaifiyarsa, Misis Charity Orji da ‘yar uwar sa, Miss Ukamaka Orji, tare da binne
Hukumar da’ar ma’aikata ta jihar Kano ta amince da karin girma ga manya da kananan ma’aikata 118 a ma’aikatu da sassa da hukumomi 13. Shugaban hukumar Dr Umar Shehu Minjibir
‘Yar kasar Bulgariya Liliana Mohammed ‘yar shekaru 62 da haihuwa ta yi nasarar haddar Alkur’ani mai girma a jihar Kano, wanda ya zama wani gagarumin ci gaba a tafiyarta a