Gwamna Malam Umar A. Namadi ya amince da nadin Farfesa Muhammad Ibrahim Yakasai a matsayin sabon shugaban jami’ar Sule Lamido da ke Kafin Hausa, SLU. Hakan na kunshe ne cikin
Gwamna Malam Umar A. Namadi ya amince da nadin Farfesa Muhammad Ibrahim Yakasai a matsayin sabon shugaban jami’ar Sule Lamido da ke Kafin Hausa, SLU. Hakan na kunshe ne cikin
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta sake kama wani da ake zargin shugaban kungiyar masu aikata laifuka ne, wanda aka ce ya tuba kwanan nan, Bahago Afa, tare da wasu
Rundunar ‘yan sandan Najeriya a jihar Kebbi, ta gargadi mazauna jihar game da yin wasan wuta da bugun nok-awut a lokacin bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara. Rundunar ta bayyana
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da murabus din ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Simon Lalong. Lalong, wanda tsohon Gwamnan Jihar Filato ne, zai zama Sanata mai wakiltar
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa sun kama wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne. Mataimakin jami’in hulda da jama’a na rundunar, ASP Abubakar Isah, ya
Hedikwatar tsaro ta tabbatar da kashe wasu fitattun kwamandojin ‘yan ta’adda hudu a hare-haren da aka kai ta sama cikin mako guda. Kwamandojin sun hada da Machika, Haro, Dan Muhammadu
Wata babbar kotun jihar Zamfara ta yanke wa wani Anas Dahiru hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samunsa da laifin kashe abokinsa saboda naira 100. An gurfanar da Dahiru a
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya ce wadanda suka kai harin bam da jirage marasa matuka a Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna ba za su
Daliban Jami’ar Tarayya Lafia (Fulafia) sun fito kan tituna suna nuna rashin amincewa da ci gaba da yin garkuwa da ’yan’uwan da ake yi. Idan ba a manta na, masu
An kai Taraba wani mummunan hari a ƙauyen Ganfeto da ke Unguwar Daka na karamar hukumar Bali, ta jihar Taraba wanda ya kai ga rasa rayuka 10. Har zuwa lokacin
Biyo bayan harin bam da aka kai a kauyen Kaduna a wajen bikin Mauludi, malamin addinin Islama, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya roki gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da ta
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce sojojin Najeriya sun dauki alhakin jefa bam a Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna wanda ya yi sanadin mutuwar mutane akalla
Rundunar sojin saman Najeriya ta musanta cewa tana da hannu a harin bam da ya yi sanadin mutuwar mutane da dama a kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi
Wasu ‘yan bindiga sun sake yin garkuwa da mutane sama da 100 a garuruwan Mutumji, Sabongari Mahuta, Kwanar Dutsi da Unguwar Kawo da ke karamar hukumar Maru a jihar Zamfara
A jiya Lahadi ne wasu magoya bayan gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf, suka yi dandazo a harabar wasanni ta Lekan Salami dake birnin Ibadan a jihar Oyo domin gudanar da
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja a ranar Alhamis ta tabbatar da nasarar gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, saɓanin hukuncin da kotun sauraron ƙararrakin zabe ta zarta. Hukumar
Sojojin rundunar samar da tsaro ta Operation Safe Haven sun kashe yan bindiga 7 tare da gano makamai a ƙaramar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna. A wata sanarwa ranar
Ƴan bindiga da ake zargin ‘yan fashi ne sun kai hari wani ofishin ‘yan sanda a jihar Adamawa. Lamarin ya faru ne a cikin sa’o’i na Laraba a ofishin ‘yan
Rahotannin da suke fitowa daga jihar Borno a Arewa maso Gabashin Najeriya na nuna cewa gobara tlalata dukiyoyi da wasu kayayyaki masu daraja a wani sansanin ‘yan gudun hijira da
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya ce gwamnatin da ta gabata karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ba ta dauki batun rashin tsaro da muhimmanci ba. Matawalle wanda ya