An yi jana’izar mutanen da ƴan bindiga suka kashe a Zaria

An yi jana’izar mutanen da ƴan ta’adda suka hallaka a Zaria, Jihar Kaduna a Najeriya.

Abin dai ya fara gangarowa daga sauran garuruwa zuwa birnin ma Zaria.

Allah Ubangiji Ya gafarta musu.

More from this stream

Recomended