Wata mata ta haifi yan huɗu a Zamfara

Wata mata a garin Shinkafi na jihar Zamfara ta haifi yan huɗu a asibitin dake garin.

Duk da cewa an haife su lafiya jami’an kiwon lafiya a asibitin sun ce ana bukatar a saka yaran a kwalba dumamar jarirai domin suyi kwari.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]