Muhammad Jamal: ‘Abin da ya sa ake kirana Baturen Najeriya’

Muhammad Jamal wanda aka fi sani da “White Nigerian” ya yi karin bayani a kan wannan inkiyar.

Ya bayyana cewa duk da launin fatarsa shi dan asalin garin Jos ne da ke tsakiyar Najeriya, amma kakansa na wajen mahaifiyarsa dan asalin kasar Lebanon ne kuma matarsa ‘yar Columbia ce.

Muhammad ya ce saboda hada dangi da mutane daban-daban za a iya kiran gidansu “Majalisar Dinkin Duniya. “

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]