Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta cafke wata ‘yar ƙasar Indiya mai suna Neetu Neetu tana ƙoƙarin shigo da hodar iblis cikin tarkacen alewa a
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta cafke wata ‘yar ƙasar Indiya mai suna Neetu Neetu tana ƙoƙarin shigo da hodar iblis cikin tarkacen alewa a
Mahaifiyar Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, Hajiya Safara’u Umaru Baribari, ta riga mu gidan gaskiya tana da shekaru 93. Babban Sakataren Yaɗa Labarai na Gwamnan, Ibrahim Kaula Mohammed, ne
Wasu ƴan bindiga da ake zargin mayaƙan kungiyar IPOB ne dake fafutukar kafa ƙasar Biafra sun kashe mutane biyar a jihar Anambra. A cewar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan
Dakarun rundunar jami’an tsaron haɗin gwiwa ta JTF a jihar Kebbi sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin ƴan ta’addan kungiyar Lakurawa ne a yankin Rubin Bisa da Fana
Dakarun haɗin gwiwa na sojojin Najeriya sun yi nasarar dakile wani harin Boko Haram da aka kai kan sansanin soja da ke ƙauyen Waga, a ƙaramar hukumar Madagali, Jihar Adamawa.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen Jihar Kaduna ta kama mutum 12 da ake zargi da kai hari kan wani masallaci a Kaduna, arewacin ƙasar. Kakakin rundunar, DSP Mansur Hassan, ya
Ƴan sanda a jihar Borno sun kama wata mata mai suna, Falmata Muhammad mai shekaru 44 da ake zargi da kashe mijinta ta hanyar caka masa wuƙa a garin Pulka
Ƴan sanda a jihar Borno sun kama wata mata mai suna, Falmata Muhammad mai shekaru 44 da ake zargi da kashe mijinta ta hanyar caka masa wuƙa a garin Pulka
Babban Alƙalin Jihar Katsina, Mai Shari’a Musa Danladi, ya bayar da beli ga fursunoni 91 tare da sallamar wasu hudu gaba ɗaya, yayin wani shirin rage cunkoson gidajen gyaran hali
Wata gobara ta tashi a unguwar Sabuwar GRA da ke Jihar Gombe a ranar Laraba, inda ta kona gidaje uku tare da haddasa asarar dukiya da ta kai daruruwan miliyoyin
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya ce shi da wasu ƴan adawa za su samar da wata haɗaka ta jam’iyyu da za ta ƙwace mulki daga jam’iyar APC a
Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta sanar da karbar ƴan Najeriya 180 da aka dawo dasu gida daga birnin Yamai na jamhuriyar Nijar. A wani saƙo da hukumar
Rundunar ‘yan sandan Jihar Ogun ta kama wani manomi mai shekaru 53 mai suna Oloyede David bisa zargin satar buhuna uku na abarba da darajarsu ta kai N90,000 a yankin
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kama Akanta-Janar na Jihar Bauchi, Sirajo Jaja, bisa zargin almundahana da kudaden gwamnati da suka kai naira biliyan 70. Wannan
Wata tankar iskar gas ta yi bindiga ta fashe ta kuma kama da wuta a gadar Karu dake kan babbar hanyar Abuja-Keffi. Lamarin ya faru ne da yammacin ranar Laraba
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) da Kungiyar Hadin Gwiwar Ma’aikata (TUC) sun yi kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya janye abin da suka kira take hakkin dimokuradiyya, bayan
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa ya yi wata tattaunawa mai muhimmanci da takwaransa na Rasha, Vladimir Putin, kan rikicin da ke tsakanin Rasha da Ukraine. A cikin wani
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da manyan hafsoshin tsaro a fadarsa da ke Abuja a ranar Talata. Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ne ya jagoranci tawagar
Mutane 7 ciki har da wata matar aure ƴan fashin daji suka yi garkuwa da su a wani hari da suka kai da daddare a garin Kontagora hedkwatar ƙaramar hukumar
An ji ƙarar fashewar wani abu da ake kyautata nakiya ce akan babban bututun mai na Trans Niger Pipeline dake garin Bodo a ƙaramar hukumar Gokana ta jihar Rivers. Lamarin