Ma’aikatar noma ta Amurka ta yi hasashen cewa Najeriya za ta kasance kasa ta biyu a fadin duniya da tafi sayan shinkafa daga kasashen waje. Hasashen ya nuna cewa kasar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Ma’aikatar noma ta Amurka ta yi hasashen cewa Najeriya za ta kasance kasa ta biyu a fadin duniya da tafi sayan shinkafa daga kasashen waje. Hasashen ya nuna cewa kasar
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta rage wa tsohon gwamnan jihar Filato Sanata Joshua Dariye yawan shekarun da zai shafe a gidan yari daga 14 zuwa 10. Mai shari’a
Aƙalla gidaje 100 aka kona ya yin wani hari da yan ta’addar kungiyar Boko Haram suka kai kan kauyen Mamanti dake Maiduguri a jihar Borno da daren ranar Laraba. Dagacin
Ƙungiyar Gwamnonin Najeriya, ta ce bayan jihar Lagos da Rivers babu wata jiha a Najeriya da zata iya biyan ₦30,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi. Shugabannin kungiyar kwadago da kuma
Sanannan malamin addinin Islama Sheikh Ahmad Gumi ya soki shawarar da gwamnan jihar Kaduna Nasiru El-Rufai ya yanke na daukar mace a matsayin mataimakiya a zabe mai zuwa. Dr Gumi
Hukumar EFCC da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta’annat ta yi ikirarin cewa jami’anta sun kama gwala-gwalai da farashinsu ya kai N211m a filin jirgin saman
Kungiyar CISLAC mai sa ido a ayyukan yaki da cin hanci da rashawa ta bude wata cibiya mai suna ALAK da za ta taimaka wajen kulawa da masu kawo koke
Abin da magoya bayan jarumi Ranveer Singh da na Deepika Padukone suka jima suna jira shi ne batun ganin jaruman nasu wadanda masoyan juna ne sun yi aure. Yanzu haka
Shugaban kasa Muhammad Buhari da kuma tsohon shugaban kasa Olusegun na daga cikin manyan bakin da ake sa ran za su halarci wurin kaddamar da littafin tarihin tsohon shugaban kasa,
Shugaban kasa Muhammad Buhari da kuma tsohon shugaban kasa Olusegun na daga cikin manyan bakin da ake sa ran za su halarci wurin kaddamar da littafin tarihin tsohon shugaban kasa,
Rundunar sojin Najeriya ta ce ta kama wata mata yar kunar bakin wake wacce ta yi yunkurin shiga birnin Maiduguri. A wani sako da rundunar ta wallafa a shafinta na
Majalisar dattawa ta dage zamanta na ranar Talata saboda karancin halartar yan majalisar. Philip Tanimu Aduda,sanata mai wakiltar birnin tarayya Abuja shine ya gabatar da kudurin dage zaman majalisar bisa
Majalisar dokokin Kano da ke arewacin Najeriya ta ce ta dakatar da binciken da take yi wa gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje ne saboda yin biyayya ga umarnin kotu. A
Shugaban makarantar University of Ibadan International School, Phebean Olowe ya rufe makarantar saboda rashin amincewa dalibai mata musulmi su saka hijabi yayin da za su zo makaranta. An dai rufe
A watan Yulin wannan shekara ne dai gwamnatin jahar Pilato ta kafa kwamitin don gano wuraren da rikicin ya shafa da zummar maida wadanda ke gudun hijira zuwa mahallansu na
‘Yan bindigan Boko Haram sun kashe fari hula wanda kawo yanzu ba a bayyana irin ta’adin da suka yi ba, koda yake dalibai sun samu nasarar sulalewa. Wani mazaunin yankin
WASHINGTON DC — Kungiyar lauyoyi masu rajin demokaradiyya a Najeriya wato Lawyers for Sustainable Democracy in Nigeria, ita ce ta shigar da karar a makon jiya, tana mai ikirin cewa
Stan Lee ne ya rubuta labarin fim din Spiderman da The incredible hulk da kuma Captain AmericaMarubucin litattafan nishadi da jarumta Stan Lee, wanda ya kawo sauyi a kan yadda
A jihar Kano da ke arewacin Najeriya, rikicin shugabanci ya kaure tsakanin wasu `yan jam`iyyar PRP da ke ikirarin cewa su ne `ya`yanta na asali, da kuma wasu da suke
Shugaban Hukumar Yaki Da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati EFFC, Ibrahim Mustafa Magu yaki yarda ya amsa tambaya kan fefan videon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje. Akwai dai matsin