Kotu yanke wa Mai shari’a Walter Onnoghen hukunci bayan karar da gwamnatin tarayya ta shigar na zarginsa da kin bayyana kadarorinsa. Kotun ta saka masa takunkumin hana shi rike mukamin
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Kotu yanke wa Mai shari’a Walter Onnoghen hukunci bayan karar da gwamnatin tarayya ta shigar na zarginsa da kin bayyana kadarorinsa. Kotun ta saka masa takunkumin hana shi rike mukamin
Hakkin mallakar hoto Getty Images Kotun da’ar ma’aikata ta zartar wa Mai shari’a Walter Onnoghen hukunci bayan karar da gwamnatin Najeriya ta shigar na zarginsa da kin bayyana kadarorinsa. Kotun
‘ Hakkin mallakar hoto TWITTER/@HQNIGERIANARMY Rundunar hadakar ta kunshi kasashen yankin Tafkin Chadi Rundunar hadaka ta dakarun kasashe da ke yaki da ‘yan Boko Haram a yankin tafkin Chadi, MNJTF
Toshuwar ministar harakokin mata Hajiya Aisha Jummai Alhassan wadda aka fi sani da Mama Taraba ta nemi yan Najeriya da suyi mata addu’a kan aikin tiyata da za a yi
Rundunar yansandan jihar Kano ta kama wata mata aure mai suna Hassana Lawal yar shekara 15 dake kauyen Beci a karamar hukumar Kumbotso ta jihar. Ana dai zargin matar ne
Ƴansanda a jihar Kano a ranar Talata sun tabbatar da mutuwar mutane biyu wadanda jirgin kasa ya markade su har lahira. DSP Abdullahi Haruna mai magana da yawun rundunar yansandan
Hakkin mallakar hoto Getty Image Rundunar sojin kasar ta kai dakaru don shawo kan lamarin Ana ci gaba da damuwa a Arewacin Najeriya kan yawan hare-hare da kuma satar
A Najeriya, sama da shekaru goma kenan, da dakarun kasar suke ta fafatawa da mayakan kungiyar Boko Haram mai ta da kayar baya, musamman a arewa maso gabashin kasar. Jihar
Hakkin mallakar hoto Getty Images Ana ci gaba da samun rahotanni da ke cin karo da juna kan ikirarin da jami’an tsaro suke yi cewa sun tabbatar da tsaro a
Jaruma Amina Amal ta kwanta rashin lafiya bayan dukan da kawo wuka da fitacciyar Jaruma Hadiza Gabon ta yi ma ta tare da taimakon wasu karti maza. Majiyar LEADERSHIP A
Hukumar da ke kula da albarkatun man fetur a Najeriya DPR ta bayyana cewa ta yi mamaki bisa yadda wasu daga cikin gidajen mai a kasar ke nuna cewa ana
Hakkin mallakar hoto Reuter Image caption Shekara biyar kenan da sace ‘yan matan sakandare 276 a garin Chibok, arewa maso gabashin Nijeriya. An sace dalibai ‘yan matan ne ranar 14
Hakkin mallakar hoto FACEBOOK/AMINU GAMAWA An haifi Justice Mamman Nasir a jihar Katsina a shekarar 1929. Ya yi karatun sakandare dinsa a Kwalejin Kaduna inda ya samu takardar shaidar kammala
Hakkin mallakar hoto Getty Images Sojoji sun yi wa Shugaban kasar Sudan Omar al-Bashir juyin mulki, sakamakon zanga-zangar nuna adawa da mulkinsa da ta mamaye titunan kasar. Rundunar sojan kasar
Sojojin kasar Sudan, sun hambarar da gwamnatin shugaba Omar al-Bashir bayan watannin da aka kwashe ana zanga-zanga a kasar akan mulkin sa, da ya yi tsawon shekaru 30. A wata
A ranar Alhamis ne da yamma dai dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan da aka gudanar a jahar Kanon Najeriya Abba Kabir Yusuf, ya shigar da kara a gaban
Kasar Brunei za ta fara aiwatar da shari’ar musulunci inda za a fara kashe ‘yan luwadi da ma’aurata mazinata. Sabuwar dokar waddda za ta fara aiki a ranar Laraba, ta
Hukumar kwallon kafar nahiyar Turai Uefa ta dakatar da dan wasan Real Madrid Sergio Ramos daga buga wasanni biyu bayan ya aikata laifi da gangan don ya samu katin gargadi
Mai rikon mukamin Babban sifetan ƴansandan Najeriya, Muhammad Adamu ya bayar da umarnin dakatar da zirga-zirgar ababen hawa daga karfe 6:00 na safiyar ranar Asabar ya zuwa karfe 06 na
Ko kadan banga aibun buhari ba dan ya daga hannun ganduje alokacin yakin neman zabensa a jihar kano.hakan bashike nuna ina goyon bayan wannan gwamnaba. A bangare daya al’umma nata