Kasar Taiwan ta bi sahun wasu kasashen duniya da ke halatta auren jinsi, inda ta daura auren wasu karti biyu a wani gagarumin buki a babban birnin Taipei. A harabar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Kasar Taiwan ta bi sahun wasu kasashen duniya da ke halatta auren jinsi, inda ta daura auren wasu karti biyu a wani gagarumin buki a babban birnin Taipei. A harabar
Hakkin mallakar hoto Getty Images Akalla mutum 20 ne suka mutu wadanda akasarinsu dalibai ne a wata gobara da ta kama wasu dakunan karatu da ke wata makaranta a birnin
Hakkin mallakar hoto BBC.com An tsaurara matakan tsaro a coci-coci a kasar Ghana don kariya a kan abinda shugabannin kirista a kasar suka ce ana kara samun barazanar hare-haren ta`addanci
Image caption Fadar masarautar Katsina ta fitar da wata sanarwar a jiya, wadda a ciki ta aike sakon jaje ga daukacin jama’arta kan ibtila’in kashe-kashen da mutanen gundumomin Batsari, da
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption A lokacin da labari ya bulla a shekarar 2007 cewa Musulmin garin Seville za su rasa masallacinsu, tsohon dan wasan West ham da
Mai Kaba ya ce fina-finan soyayya ne kaso 80 cikin 100 na fina-finan Hausa Shugaban Hadaddiyar Kungiyar Masu Shirya Fina-Finan Hausa (MOPPAN) Kabiru Maikaba ya ce suna shirin fara hana
Hassanal Bolkiah, Sultan na kasar Brunei, ya mayar wa Jami’ar Oxford digirin karramawa da ta ba shi saboda sukar da ya sha bayan ya kaddamar da hukuncin kisa kan ‘yan
James ya koma Bayern Munich ne a matsayin aro daga Real Madrid a shekarar 2017 Liverpool da Manchester United da kuma Arsenal suna zawarcin dan wasan Colombia James Rodriguez, wanda
Da safiyar ranar Laraba ne akayi jana’izar gawar mutane 18 da yanbindiga suka kashe a kauyen Yar Gamji dake karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina. Taron jana’izar ya gudane ne
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Gyan shi ne dan wasan da ya fi kowa zura kwallaye a tawagar Black Stars ta Ghana Tauraron dan wasan Ghana Asamoah Gyan
Hakkin mallakar hoto Getty Images Fasa-kwauri da cinikin fatun jakai, abu ne da ke ci gaba da jan hankalan masu ruwa da tsaki da mahukunta a fadin duniya. Sun ce
Hakkin mallakar hoto BUZZ NIGERIA Babbar jam’iyar adawa ta PDP a Najeriya ta ce matsalolin da al’ummar kasar ke fuskanta ta bangaren tsaro a yanzu ba ya sa rasa nasaba
Bayan da yan bindiga dadi da masu satar mutane suka dai-dai ta da dama daga cikin yankunan jihar Zamfara, wannan ta’addancin dai halin yanzu na neman samun gindin zama a
Alkali Oluwatoyin Taiwo wanda ke Kotu a jihar Lagos ta yanke wa Chukwudimeme Onwuamadike (Evens) hukuncin zaman kurkuku na shekara Arba’in da daya, bayan an sameshi da laifukan garkuwa da
Shugaban kungiyar Kiristocin ta CAN a jIhar Kaduna Ravaran Joseph John Hayap ne ya yiwa manema labaru karin haske game da wannan batu. Ravaran Hayap yace, baicin wasu da aka
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Dan wasan kasar Wales din ya shafe shekara shida a Santiago Bernabéu Kakar bana ba ta kare wa Gareth Bale da dadi ba
Manajan Barcelona, Ernesto Valverde, ya ce sun fara zawarcin dan wasan Faransa Antoine Griezmann, bayan dan kwallon ya ce zai bar Atletico Madrid a bana, in ji jaridar Express. Za
A kalla fararen hula 6,800 aka kashe a yakin basasar YemenRundunar sojin saman Saudiyya ta ce ta dakile wasu hare-haren makamai masu linzami biyu da ‘yan tawayen Houthi suka yi
Hakkin mallakar hoto Getty Images Yayin da ake cikin kwanaki na tsakiyar watan azumin Ramadana, tuni tashe, wanda ke daya daga cikin al’adun da suka shahara a kasar Hausa ya
Zababbun hotuna daga fadin Afirka a wannan makon: Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Wani yaro musulmi yana karatun Kur’ani a Al-Kahira, Masar ranar Lahadi yayin watan azumin Ramadan…