Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Manchester United ta kara wa Rashford albashi don kada ya bar Old Trafford Liverpool da dan wasanta Mohammed Salah na Masar mai shekara
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Manchester United ta kara wa Rashford albashi don kada ya bar Old Trafford Liverpool da dan wasanta Mohammed Salah na Masar mai shekara
Matsalar tabarbarewar tsaro a Najeriya na ci gaba da ci wa jama’ar kasar tuwo a kwarya inda ake yawan samun hare-haren ‘yan bindiga da kuma sace mutane domin neman kudin
Gwamna Matawalle ya sha alwashin magance matsalar tsaro a Zamfara Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da cewa an kashe mutum 34 a wani hari da ‘yan fashin daji
Hakkin mallakar hoto @inecnigeria Tawagar Tarayyar Turai da ta sa ido a zaben Najeriya ta ce akwai bukatar a sauya tsarin zaben kasar bayan gano wasu matsaloli a zabukan 2019
The moment Jair Bolsonaro was stabbed at rally Kotu ta saki mutumin da ya soka wa shugaban kasar Brazil Jair Bolsonaro wuka lokacin yakin neman zabe a watan Satumbar bara,
Hakkin mallakar hoto Getty Images Jami’an kula da gidan namun daji na zoo da ke Kano sun ce suna bincike kan wani goggon biri da ya cinye naira miliyan bakwai.
Tsawa ta fada wa babban ofishin ‘yan sandan Wukari da ke jihar Taraba yayin da ake tafka ruwa a daren Alhamis. Duk da dai babu wanda ya raunata, tsawar ta
Rahotanni na nuni da cewa mayakan Boko Haram sun kashe a kalla sojoji shida a wani hari kan sansanin sojoji dake kauyen Kareto a karamar hukumar Mobbar ta jihar Borno.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Akasarin mutane suna bayar da gudunmawar jini idan suna cikin koshin lafiya kamar yadda hukumar lafiya ta duniya ta bayyana. Amma akwai wasu sharudda da
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Wayar salula na taka muhimmiyar rawa a tattalin arzikin Najeriya Adadin jarin da ‘yan kasuwa na kasashen waje ke zubawa a Najeriya ya
Hakkin mallakar hoto Getty Images —BBC Hausa Image caption Yawanci an fi samun gidajen rawa a kasashen Turawa Batun bude wani gidan rawa na halal a birnin Jiddah na kasar
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Tuni Antoine Griezmann ya bayyana cewa zai bar Atletico Madrid a bana. Shugaban kulob din Atletico Madrid Miguel Angel Gil Marin ya tabbatar
Hakkin mallakar hoto Getty Images Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta kammala sayar dan wasan tawagar kwallon kafar Wales, Daniel James daga Swansea City. Dan wasan mai shekara 21,
Najeriya ta yi bikin ranar Demokradiyya ran 12 ga Yuni, don tunawa da sahihin zabe na farko da aka fara yi a kasar ran 12 ga watan Yunin 1993, shekaru
Babu daya daga cikin tsofaffin shugabannin kasarnan da suka halarci bikin Ranar Dimakwaradiya da aka gudanar a dandalin Eagle Square dake Abuja. Taron shine irinsa na farko tun lokacin da
An gayyato shugabannin kasashen duniya daban-daban da jakadun ‘kasa da ‘kasa domin taya Shugaba Buhari murna. A lokacin da shugaba Muhammadu Buhari yake yakin neman zaben wa’adi na biyu ya
Ya yin da Najeriya ke shirin bikin ranar dimokaradiyya ranar 12 ga watan Yunin shekarar 2019, Uwar gidan shugaban Najeriya Aisha Buhari,ta jagoranci wasu matan shugabanin Afrika zuwa Yola jihar
Hakkin mallakar hoto ReutersImage caption Kusan mutane 1,400 cutar Ebola ta kashe kwanan nan a Jamhuriyar Dumokuradiyyar Kongo Hukumar Lafiya ta Duniya ta tabbatar cewa annobar cutar Ebola wadda ta
Hakkin mallakar hoto Getty Images A yau Laraba ne Shugaban Muhammadu Buhari ke kaddamar da ranar dimokradiyya a karon farko, bayan mayar da ita zuwa bikin 12 ga watan Yuni
Hakkin mallakar hoto UNICEF Image caption Asusun kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF da sauran kungiyoyin agaji sun yi nasara wajen yaki da cutar kwalara a jihar Maradi da