Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption An dade ana hasashe kan makomar Bale da Pogba a Real Madrid da Manchester United Real Madrid a shirye take ta bayar da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption An dade ana hasashe kan makomar Bale da Pogba a Real Madrid da Manchester United Real Madrid a shirye take ta bayar da
Hakkin mallakar hoto Getty Images Da sannu-sannu, fashewar butun man fetur da hadarin manyan motocin dakon mai na ci gaba da zama silar mutuwar ‘yan Najeriya. Muhammad Kabir Abubakar, jami’i
Hakkin mallakar hoto Science Photo Library Sakin saurayen da aka jirkita kwayoyin halittun nasu cikin jama’a, wani bangare ne na gangamin yaki da cutar maleriya baya-bayan nan a nahiyar Afirka.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Madagascar ta doke Najeriya da ci 2-0 inda ta zamo ta daya a rukunin Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce ya yi mamakin
Hakkin mallakar hoto Concise News] Image caption Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da korar babban sakataren hukumar Inshorar lafiya ta kasar wanda ya sha fama da dambarwa. An tura
Image caption Masu zanga-zanga na cewa ‘Fastonka ba Ubangijinka ba ne’ A har kullum a kan samu yanayin da jagororin addini kan aikata wasu laifuka a matsayinsu na mutane. To
Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption Kungiyar OPEC da sauran kasashe masu samar da mai suna son ganin sun ci gaba da cin moriyar tashin farashin mai a duniya Kungiyar
Hakkin mallakar hoto Getty Images —BBC Hausa ‘Yan takara 20 na jam’iyyar Democrat a zaben shugaban kasa na shekarar 2020 ne suka tafka muhawara ranar Laraba kwana kadan bayan Shugaba
Hakkin mallakar hoto EPA —BBC Hausa Majalisar wakilai a Amurka ta amince da wani kudurin doka inda za a samar da dala miliyan hudu da dubu dari shida domin tallafawa
Hakkin mallakar hoto Reuters —BBC Hausa Image caption Kungiyar Tarayyar Turai ta nuna bacin rai kan yadda masu zanga-zangar kin jinin gwamnati ke tayar da hankali Kan shugabannin kasar Albaniya
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Jami’an tsaro sun killace inda aka kai harin don fara gudanar da bincike Wani jami’in dan sanda ya rasa ransa yayin da wadansu
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Silva ya koma Manchester City shekara tara da ta wuce daga Valencia kan fan miliyan 21 Dan wasan tsakiya na Manchester City David
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Dalibai a lokacin da suke rubuta jarabawa ‘Yan sanda na gudanar da bincike kan kwarmata tambayoyin jarabawar Lissafi ta makarantar gaba da Sakandare
Hakkin mallakar hoto AFP —BBC Hausa Image caption Zafi ya sanya ‘yan yawon bude ido da jama’ar gari fita zuwa gaban hasumiyar Eiffel ranar Talata a birnin Paris na Faransa
VOA Hausa — AKantocin kudi na jahohi da daraktoci da sauran manyan Jami’an tafiyar da harkokin kudi a ma’aikatu da hukumomin gwamnatin tarayya kana da takwararorinsu na jahohin kasar 36
Hakkin mallakar hoto Facebook/Zaharadden Daya daga cikin fitattun masu shirya fina-finan Hausa a Najeriya ya yi kira ga gwamnatin kasar da ta kai musu daukin gaggawa domin hana harkar fina-finan
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Mata mabiya addinin Kirista a birnin Aksum mai tsarki na kasar Habasha Mabiya addinin Kirista Kibdawa a kasar Habasha suna kallon birnin Askum
Rafiu Ibrahim likitan bogi dake gudanar da wani haramtaccen asibiti ya fada hannun jami’an yan sanda dake aiki a sashen binciken manyan laifuka na rundunar yansanda shiya ta 11 dake
Sanata Ahmed Lawan ya kayar da Ali Ndume a zaben shuagabancin majalisar Har yanzu batun nadin mukaman da sabon shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Ahmed Lawan ya yi, na ci
Hakkin mallakar hoto Getty Images Dani Alves zai bar Paris St-Germain, bayan kaka biyu da ya yi a kungiyar da ke buga gasar lik ta Faransa. Dan wasan tawagar kwallon