Hakkin mallakar hoto @DINOMELAYE (INSTAGRAM) Image caption Da ma dai Sanata Melaye zai yi takarar gwamnan jihar Kogi Kotun sauraron kararrakin zabe a garin Lokaja na jihar Kogi ta soke
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto @DINOMELAYE (INSTAGRAM) Image caption Da ma dai Sanata Melaye zai yi takarar gwamnan jihar Kogi Kotun sauraron kararrakin zabe a garin Lokaja na jihar Kogi ta soke
Kusan ‘yan cirani 100 da ke kan wani jirgin ruwa na jin kai wanda ya makale a tsibirin Lampedusa sun bar tsibirin na Italiya, bayan wani mai shigar da kara
WASHINGTON DC — Yanzu haka masana da kwararru a Najeriya sun yaba wa ‘yan sanda a kan namijin kokari da suka yi wurin zakulo mutumin, suna cewa wannan na nuna
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Juventus ta fara farautar Neymar Barcelona na shirin karbar aron Neymar mai shekara 27 daga Paris St-Germain a wannan makon da nufin sayen
WASHINGTON D.C. — Fadar shugaban Najeriya ta shirya taron sanin makamar aiki ga sabbin ministoci da shugaban ya nada domin gudanar da gwamnati a zango na biyu. Yanzu haka masu
Hakkin mallakar hoto Buhari Sallau Gwamnatin Najeriya ta ce tana duba yiwuwar kama wasu jami’ai da ta ke zargi da hannu a wani hukuncin kotun Birtaniya da ya bukaci sai
Hakkin mallakar hoto Getty Images Chelsea ta tashi kunnen doki 1-1 da Leicester City a wasan mako na biyu a gasar cin kofin Premier da suka buga ranar Lahadi a
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Kwallayen da Roberto Firmino da Sadio Mane suka ci su suka ba wa Liverpool maki uku masu rike da kofin Zakaran Zakaru na
Hakkin mallakar hoto Getty Images Likitocin hakori a Birtaniya sun bukaci gwamnatin kasar da ta sa makarantun kasar su daina bai wa yara cimaka mai zaki domin maganace rubewar hakora.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Gwamnatin Najeriya ta ce wasu dabi’u da shugaban kungiyar harka Isalamiyya na Najeriya ya nuna a kasar Indiya da ka iya kunyata gwamnatocin Najeriya da
Muhammad Jamal wanda aka fi sani da “White Nigerian” ya yi karin bayani a kan wannan inkiyar. Ya bayyana cewa duk da launin fatarsa shi dan asalin garin Jos ne
Hakkin mallakar hoto @opetodolapo Image caption A daya daga cikin wadannan kejinan aka kulle yaron ‘Yan sanda a birnin Legas na Najeriya sun kama wata mata da aka dauki hotonta
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Kwallon da Anthony Martial ya ci ce ta biyu a jerin kwallaye uku da Man Utd ta ci Chelsea Kungiyar wasa ta Manchester
Hakkin mallakar hoto AFP Sakatare janar na MDD Antonio Guterres ya yi Alah-wadai da harin bam da aka kai cikin wata a birnin Benghazi da kakkausar murya. Ya ce tilas
Hakkin mallakar hoto Getty Images Aikin hajji da musulmai kan yi a kowace shekara ya kai matuka a yau, inda mutane kimanin miliyan biyu da rabi suka taru a dutsen
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wannan makala ce da ta amsa tambayoyin da masu sauraro suka aiko kan aikin Hajji. Mun yi bincike tare da jin ta bakin Masana kan
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption David Luiz ya buga wasa sama da 150 a gasar Firimiya a Chelsea Dan wasan baya na Chelsea, David Luiz, na daya daga
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Za a lashe kyautar sama da naira 180,000 Sashen Turancin broka wato BBC Pidgin ya kaddamar da gasar rubutun zube da harshen Pidgin
Hakkin mallakar hoto Getty Images ‘Yan sanda a Najeriya sun cafke matashin mawaki, Tekno, mai shekara 26, saboda yin rawa da wasu mata “kusan tsirara” a cikin wata babbar mota
Kamar yadda a ka sanar tun farko, tawagar alhazan Najeriya ta karshe ta sauka a Jeddah bayan tashi daga filin saukar jiragen sama na Nnamdi Azikwe da ke Abuja. Rukunin