Da karfe goma sha biyu na daren Juma’ar nan ne ake sa ran rufe Gasar Kagaggun Labarai ta BBC Mata ta BBC Hausa, wato Hikayata, ta bana. Hakan dai na
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Da karfe goma sha biyu na daren Juma’ar nan ne ake sa ran rufe Gasar Kagaggun Labarai ta BBC Mata ta BBC Hausa, wato Hikayata, ta bana. Hakan dai na
Hakkin mallakar hoto EPA Hukumar majalisar dinkin duniya mai kula da ‘yan gudun hijira ta fitar da wani rahoto inda ta bayyana cewa cikin yara ‘yan gudun hijira miliyan daya
Wani mutum dan shekara 30 mai suna Nwabueze Anakan ya kashe mahaifiyarsa ta hanyar caka mata wuta kafin daga bisani ya cika wandonsa da iska a cewar yan sanda. Lamarin
Ambaliyar ruwa ta ci gaba da barna a fadin Najeriya. Wannan gadar a Apo ta karye ne sakamakon ruwan sama da ake ta yi ba kakkautawa a Abuja, babban birnin
WASHINGTON D.C. — Gwamnatin Amurka ta kara kudin samun izinin shiga Amurka, biza, matakin da ta baiyana da rama wa kura aniyarta kan yadda gwamnatin Najeriya ta kara kudin shigowa
Image caption ‘Yan jihar Katsina da dama sun yi hijra zuwa jamhuriyar Niger Da misalin karfe dayan daren ranar Litinin ne dai ‘yan bindigar su kimanin 120 suka shiga kauyen
Jami’an hukumar Kwastam na Najeriya masu maganin fasa kauri sun cafke wasu mutane 33 da su ka yi kokarin shigowa cikin kasar a boye. Kakakin hukumar ya sanar da wannan
Image caption Mutanen da suke zaune a yankin da abin ya faru sun shaida wa BBC cewa an yi rusau din ne makon da ya gabata Gwamnan jihar Rivers a
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption A baya matar ta taba haihuwar tagwaye da ‘yan uku a baya Wata mata a Uganda ta haifi jarirai biyar ba zato ba
Hakkin mallakar hoto Getty Images Shugaban Burkina Faso Marc Kabore ya bukaci shugabannin kasashen duniya su mayar da hankali wajen kawo karshen rikicin da ake fama da shi a Libya
Hakkin mallakar hoto Others Image caption Sudan ta yi fama da tarzomar masu neman tabbatar da mulkin dumokuradiyya tsawon watanni Gwamnatin rikon-kwarya ta Sudan ta kafa dokar-ta-baci a yankin gabashin
Wata mata mai suna,Chinasa Ukaonu daga jihar Imo ta amsa laifin sayar da jaririnta kan kudi naira dubu ₦500,000. A cewar rundunar yan sandan jihar,Ukaonu ta amsa laifin nata ne
‘Yan Rohingya sun shekara biyu da gudun hijra Dubban musulmi ‘yan kabilar Rohingya ne suka yi wani tattaki a cikin sansanonin ‘yan gudun hijra da ke Bangladesh ranar Lahadi, shekaru
Hakkin mallakar hoto Getty Images Barcelona ta yi nasarar durawa Real Betis kwallo 5-2 a wasan mako na biyu a gasar cin kofin La Liga da suka fafata ranar Lahadi
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Ya kamata masu shekaru 30 da ‘yan kai su rinka sa ido kan yanayin hawa da saukar jininsu domin riga-kafi daga matsalar kwakwalwa
Hakkin mallakar hoto Getty Images Ranar Asabar Real Madrid ta karbi bakuncin Real Valladolid a wasan mako na biyu na cin kofin La Liga da suka kara a Santiago Bernabeu.
Shugaban kasa Muhammad Buhari zai tashi daga filin jirgin saman Abuja ranar Lahadi ya zuwa kasar Japan domin halartar taron kasa da kasa kan cigaban Afrika karo na bakwai da
Rahotannin dake fitowa daga yankin iyakar Najeriya da jamhuriyar Benin ta yankin garin Seme, na nuna cewa yanzu haka hukumomin tsaro a Najeriya sun rufe kan iyakar kasar da makwabciyarta.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Wasu daga cikin wadanda ake zargi suna zaune ne a Najeriya Shugabar hukumar kula da ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje, Abike Dabiri-Erewa, ta
Ana yawan samun mace-macen jarirai a wani kauyen da ke baban birnin tarayyar Najeriya wato Abuja. Hakan na faruwa ne saboda karancin asibitoci da likitoci, kamar yadda mazauna kauyen Chibiri