Mayakan kungiyar Boko Haran sun kona gidaje da dama a Mifa wani kauye dake karamar hukumar Chibok ta jihar Borno. Wani mazaunin kauyen ya fadawa jaridar The Cable cewa mayakan
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Mayakan kungiyar Boko Haran sun kona gidaje da dama a Mifa wani kauye dake karamar hukumar Chibok ta jihar Borno. Wani mazaunin kauyen ya fadawa jaridar The Cable cewa mayakan
Hakkin mallakar hoto @GEJonathan Image caption Goodluck Jonathan ne shugaban Najeriya a lokacin da aka sace ‘yan mata daga makarantar sakandare a garin Chibok na jihar Borno Tsohon Shugaban Najeriya
Rochas Okorocha, sanata dake wakiltar mazabar yammacin Imo ya ce Najeriya bata bukatar sanatoci 109 da kuma yan majalisar wakilai 360. Da yake magana ya yin zaman majalisar na ranar
Tun lokacin da Nigeria ta samu ‘yancin kai a shekarar 1960 kawo yanzu ta taka rawar gani a fannin wasanni da dama, ta kuma ci karo da cikas iri-iri. Najeria
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya da Cyril Ramaphosa na Afirka ta kudu Afirka ta kudu da Najeriya sun amince kan bai wa ‘yan
Hakkin mallakar hoto Kaduna State Government Image caption “Maharan sun shiga makarantar ne ta bangaren da katangar makarantar ta rushe” Mutanen da sukayi garkuwa da ‘yan matan sakandare shida da
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Sau biyu kacal Mesut Ozil ya taka wa Arsenal teda a kakar bana Kocin Arsenal Unai Emery ya ce bai yi amfani da
Hukumar NDLEA mai yaki da sha da kuma fataucin miyagun kwayoyi ta ce ta gano wata gona a Ilorin babban birnin jihar Kwara da ake noma ganyen tabar wiwi. Bayanin
Akalla dalibai mata 6 da malamai biyu aka sace a kwalejin Engraver dake Kakau Daji a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna. Daya daga cikin iyayen daliban da aka sace
Dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a Kano, ya ce za su daukaka kara domin kalubalantar tabbatar da Abdullahi Umar Ganduje a matsayin zababben gwamnan jihar Kano da kotun sauraron
Hakkin mallakar hoto Getty Images Barcelona ta yi nasara a kan Inter Milan a wasa na biyu na cikin rukuni da ci 2-1 a gasar cin kofin Zakarun Turai ta
Hakkin mallakar hoto Getty Images Medhi Benatia ya sanar da yin ritaya daga buga wa tawagar kwallon kafar Morocco tamaula. Benatia mai shekara 32, mai tsaron baya ya buga wa
Kocin tawagar kwallon kafar Najeria, Gernot Rohr ya ce dan wasan Chelsea, Tammy Abraham da Fikayo Tomori ba sa cikin tsarin yan wasansa a yanzu. Abraham mai shekara 21, bai
Hakkin mallakar hoto Getty Images Kungiyar Manchester United da Arsenal sun tashi wasa 1-1 a karashen wasan mako na bakwai a gasar cin kofin Premier da suka kara a Old
A Ranar Laraba Mai Zuwa Ne (2-10-2019) Kotu Za Ta Yanke Hukuncin Karshe Game Da Shari’ar Zaben Kano Wa kuke yi wa fatan nasara tsakanin Abba da Ganduje? Abban ne
Hakkin mallakar hoto Getty Images Yarima mai jiran gado na Saudiyya ya yi gargadin cewa farashin mai zai iya tashin gwauron zabbi idan kasashen duniya ba su yi wani abu
Wani bincike da aka gudanar ya nuna cewa maza masu matsalar rashin haihuwa na da yiwuwar kamuwa da kansar mafitsara. Wannan binciken da aka wallafa a wata mujallar kiwon lafiya
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Matar Casemiro da dansa suna cikin koshin lafiya amma an debi kayayyaki Yayin da Casemiro ke fafata wa Real Madrid wasa a wasan
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wadanda suka yi garkuwa da mahaifiyar tsohon kocin tawagar kwallon kafar Najeria, Samson Siasia sun sako ta bayan wata 10 da ta yi a hannunsu.
Ahmed Buhari wani yaro ne mai shekara 17 wanda ya ke da baiwar lissafin da kuma saurin girka. A cewar mahaifiyarsa an haife shi ne yana da bukata ta musamman,