Wasu ‘yan bindiga sun abka kauyen Babban Rafi da ke karamar hukumar Gummi a Jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya. Wani mazauni garin ya shaida wa BBC cewa
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wasu ‘yan bindiga sun abka kauyen Babban Rafi da ke karamar hukumar Gummi a Jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya. Wani mazauni garin ya shaida wa BBC cewa
Hakkin mallakar hoto PHILL MAGAKOE Image caption Shuagaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari da Shugaba kasar Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa Gwamnatin Najeriya ta sanarwa da jakadun kasashen da ke kasar
Hakkin mallakar hoto Ankit Srinivas ‘Yan sanda a India na binciken zargin da wasu iyaye suka yi cewa wani kare ya karci jaririnsu sabuwar haihuwa. To sai dai asibitin ya
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Sarkin yana cikin ‘koshin lafiya bayan harin’ Wasu mahara sun kai wa Sarkin Potiskum, Alhaji Umaru Bubaram, hari inda suka kashe mutum shida,
Harin sansanin sojin Pensacola a Florida watan jiya ne ya sa aka kori sojojinAmurka ta kori sojin Saudiyya ashirin da daya bayan wani hari da wani jami’in sojin Saudiyya ya
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Kotu ta ba da umarnin sakin El-Zakzaky tun a shekarar 2016 amma a na ci gaba da tsare shi A Najeriya, ‘yan kungiyar harkar
Rundunar sojojin Nijeriya sashin ‘Operation Hadarin Daji,’ sun yi nasarar kashe ‘yan bindigar da suka ki mikawa wuya 100 tare da manyan kwamandojin ‘yan bindigar 6 a jihohin Katsina da
Daurin auren, Isma’il Ribadu ranar Asabar a birnin tarayya Abuja , ya hada manyan yan siyasa da dama da suka fito daga jam’iyun APC da PDP. Isma’ila ɗa ne ga
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Jirgin ya fadi jim kadan bayan ya bar tashar jirgin saman Tehran kuma ya kone ‘kurumus dauke da mutun 176 Iran na ci gaba
Hakkin mallakar hoto Iranian state TV Harin makamai masu linzami wani bangare ne na wani jan aiki a yakin idan Amurka ta rama harin ramuwa da Iran ta kai mata,
Kotun koli ta tabbatar da gwamnan jihar Neja, Sani Bello Alkalan na kotun koli da suka kori karar da jam’iyyar APC a jihohin Taraba da Abia ta kai gaban kotun,
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bukaci hukumar zaben kasa INEC ta tabbatar da yin adalci a zabukan cike gurbi da za a yi a watan Janairu da kuma na nan
Dakin Da Ya Kone Da Matasa a Garin Jos, Jihar Filato Photo: Zainab Babaji (VOA) Hayakin Gawayi Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Matasa Biyu a Jos WASHINGTON, D.C — Wasu matasa
Hakkin mallakar hoto Getty Images Farashin danyen mai ya tashi bayan da wasu makmai masu linzami suka afkawa wasu sansanonin sojojin Amurka biyu da ke Iraki. Farashin danyen mai samfurin
Hakkin mallakar hoto Getty Images Dan wasan Tottenham, Moussa Sissoko zai yi jinya zuwa watan Afirilu, bayan aiki da likitoci suka yi masa a gwiwar kafarsa. Dan kwallon mai shekara
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wasu masu kutse da suke ikirarin sun fito daga Iran sun kwace iko da shafin Intanet mallakin gwamnatin Amurka inda a shafin suka wallafa wani
‘Yan kwanaki bayan kisan Janar Qassem Soleimani, na kasar Iran sanadiyar wani harin sama da Amurka ta kai a Iraq, masu fashin baki a kasashen duniya na ci gaba da
Hakkin mallakar hoto Getty Images Hukumar kwallon kafa ta Afirka, CAF za ta bayyana gwarzon dan kwallon kafa na nahiyar da babu kamarsa a 2019 ranar Talata. Cikin guda ukun
Hakkin mallakar hoto @Nasir Ahmad El-Rufai Hadarin gas ya lakume rayuka tare da raunata wasu mutane a garin Kaduna da ke arewacin Najeriya. Mazauna yankin sun kadu matuka sakamakon bindigar
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Kisan Janar Soleimani ka iya kara rura wutar rikici a yankin An harba rokoki da dama kan sansanonin Jadriya da Balad na dauke