Hukumar Lafiya ta Duniya ta bayyana matakan da mutane za su dauka domin kauce wa kamuwa da cutar numfashi ta coronavirus. Yaya zan kare kaina daga cutar? Hukumar Lafiya ta
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hukumar Lafiya ta Duniya ta bayyana matakan da mutane za su dauka domin kauce wa kamuwa da cutar numfashi ta coronavirus. Yaya zan kare kaina daga cutar? Hukumar Lafiya ta
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wani masanin tsaro a Najeriya Group Captain Sadik Garba Shehu ya ce matsalar da ke sa wasu sojoji kashe kansu da kansu ba ya rasa
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Ebtekar – daya daga cikin mataimakan shugaban kasar Iran ta kamu da coronavirus Mataimakiyar shugaban kasar Iran na daga cikin manyan jami’an gwamnatin kasar
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Madrid ta yi amannar cewa za su iya sayo Mohamed Salah idan suka rabu da Gareth Bale Kocin Tottenham Jose Mourinho na fatan
Kotun kolin Najeriya ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC ta shigar tana bukatar a sake bitar hukuncin da ta yanke na ranar 13 ga watan Fabrairu, wanda ya
Barcelona ta je ta tashi kunnen doki 1-1 da Napoli a wasan farko na zagaye na biyu a gasar Champions League da suka kara ranar Talata. Dries Mertens ne ya
Ana zargin Buba Galadima da ake rashin biyan bashi da kudin ruwa daga shekarar 2004, wanda ya kai Naira miliyan 349. Buba Galadima, wanda kafin lamarin ya ta’azzara, ya ce
Hakkin mallakar hoto INSTAGRAM/@FALALU_A_DORAYI A cikin ‘yan kwanakin nan, kungiyar shirya fina-finai ta Kannywood ta samu kanta cikin kalubale iri daban daban. Sau da dama idan aka toshe nan, sai
Wani bincike da sashen binciken kwa-kwaf na BBC Africa Eye ya yi, ya nuna taskun da matan da ba sa haihuwa ke shiga a Nijar. Wasu mazan kan musguna wa
Riek Machar (dama) da shugaba Salva Kiir suna yi wa ‘yan jarida bayani a Juba An rantsar da tsohon jagoran ‘yan tawayen Sudan ta Kudu Rieck a matsayin mataimakin shugaban
Hakkin mallakar hoto @MurshHabib Image caption An kira ‘yan sanda zuwa babban masallacin birnin Landan da ke kusa da Regent’s Park A ranar Asabar ne za a gurfanar da mutumin
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati a Najeriya EFCC ta ce ta kama kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Kano Mukhtar Ishaq Yakasai. Hukumar ta ce
An kama su ne bayan harin da dakarun rundunar sojin kasar suka kai musu a Zaria a 2015 Wata babbar kotu a jihar Kaduna ta saki ‘yan Kungiyar Harkar Islamiyya
Masu fashin baki sun dade su na bayyana cewa labaran karya da na batanci sun zama ruwan dare a cikin al’umma, lamarin da ke sanya kiyayya a zukatan mutane ya
Hakkin mallakar hoto EPA Image caption The parliament is subservient to Iran’s supreme leader ‘Yan kasar Iran suna kada kuru’unsu a zaben’yan majalisar dokokin da aka yi amannar cewa masu
Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption Qom is the location of the shrine of Hazrate Masoumeh, a revered female saint in Shia Islam Ma’aikatar lafiya ta Iran ta ce mutane
Hakkin mallakar hoto Getty Images Tsohon dan wasan Newcastle da West Brom dan kasar Venezuela Salomon Rondon, mai shekara 30, ya yi amannar cewa Manchester United ta yi jinkiri a
‘Yan majalisar dokokin Najeriya sun ce suna fuskantar barazanar ta’addanci, sakamakon zaman da ake yi kara-zube a majalisun dokokin kasar. Wannan ne ya sa `Yan majalisar suka fara wani yunkuri
Dalibai likitoci masu koyon sanin makamar aiki a Faransa na zanga-zanga saboda rashin kayan aiki da sauran abubuwan da suke bukata Magadan gari tara a Faransa sun haramta rashin lafiya
Manchester City ta yi nasarar doke West Ham United da ci 2-0 a kwantan wasan mako na 26 da suka kara a Etihad. Tun farko karawar ta zama kwantai bayan