Hakkin mallakar hoto Getty Images Bayan shekara 30 na mulkin Islama, gwamnatin Sudan ta kafa sabbin dokoki da za su ba ƴan kasar wadanda ba Musulmi ne ba damar shan
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Bayan shekara 30 na mulkin Islama, gwamnatin Sudan ta kafa sabbin dokoki da za su ba ƴan kasar wadanda ba Musulmi ne ba damar shan
VOA Hausa — Sabbin alkaluman da hukumar dakile yaduwar cututtuka ta NCDC a Najeriya ta fitar sun nuna cewa karin daruruwan mutane sun kamu da cutar COVID-19 wadda coronavirus ke
Hakkin mallakar hoto Getty Images Real Madrid na bukatar maki biyar nan gaba ta lashe kofin La Liga na bana, kuma karon farko tun kakar 2016-17. Bayan da Real ta
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Tuberculosis na cikin cutuka da ke yaduwa a iska Kafin wannan lokaci hukumar lafiya ta WHO ta bayyana cewa ana iya kamuwa da
Image caption Mikel Arteta Dan wasan gaban Borussia Dortmund Jadon Sancho baya tunanin inda zai koma, duk da alakanta shi da komawa Manchester United ko Liverpool.(Mail). Tottenham za ta nemi
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Manchester City ta buga gasar Zakarun Turai ta Uefa sau 10 ba ta taba lashe kofin ba Ranar Litinin Manchester City za ta
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Kwallon da Robertson ya ci a Anfield shi ne na 150 da Liverpool ta zura a raga a wasa 58 ba a doke
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Pep Guardiola da Frank Lampard na son su haskaka a gasar Manchester City za ta kara da Lyon ko Juventus a wasan zagayen
Hakkin mallakar hoto @artssassin/Pixel Pitch Image caption Rahama ta ce mutane da dama suna son ta da aure Fitacciyar tauraruwar Rahama Sadau ta ce ta ji kamar za ta mutu
Hakkin mallakar hoto FMoCDENIGERIA Image caption Sheikh Isa Pantami ya kuma bayyana damuwa kan yadda shari’o’in masu fyaɗe kan shafe tsawon lokaci a gaban kotuna. Wani fitaccen malamin addinin Musulunci
Hukumar lafiya ta duniya ta ce adadin wadanda suka kamu da cutar COVID-19 a nahiyar Afirka ya haura dubu 500,000, kuma akwai damuwa yayin da karin kasashe ke fuskantar karuwar
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption ‘Yan fashin daji sun kashe sama da mutum 30 lokacin da suka auka wa kauyen Dan-Gurgu a farkon watan Mayu Ɗumbin mutane ne
Image caption Wani sojan Burkina Faso Wani rahoto da kungiyar kare hakkin bil’adama ta Human Rights Watch ta fitar, ya ce an gano gawawwakin mutane dari da tamanin a kaburburan
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Giroud ne ya fara ci wa Chelsea kwallo kuma na uku kenan da ya zura a raga tun da aka ci gaba da
Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption Matic ya koma Manchester United daga Chelsea a shekarar 2017 Dan kwallon Manchester United, Nemanja Matic ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyar zuwa karshen kakar
Hakkin mallakar hoto FACEBOOK Image caption Madam Ify ita ke jagorantar nemo yaran kuma ta sayar da su kan naira dubu 950 Wasu mata biyar da suke saye da sayar
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta gana da jihohi ranar Talata don tattaunawa kan hanyoyin sake bude makarantun firamare da sakandire. A yanzu haka dai Makarantu fadin kasar suna
Hakkin mallakar hoto Getty Images Gwamnatin Najeriya ta yunkuro ta hanyar samar da wani tsari na tallafa wa masu kananan sana’oi da kasuwancinsu ya shiga wani hali sakamakon annobar korona.
Hakkin mallakar hoto Facebook/Hon Mai Mala Buni Kwamitin da Gwamnan Yobe a Najeriya Mai Mala Buni ya kafa domin yi wa almajiranci kwaskwarima ya ce yana tuntubar malaman addinin Musulunci
A Najeriya fade ma yara kanana na neman zama tamkar wani abin alfahari. Da wuya a yi mako guda ba tare da jin wani labarin aikata fade ba a nan