Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya ziyarci ofishin hukumar EFCC dake jihar Lagos a ranar Litinin. Wasu majiyoyi dake hukumar ta EFCC sun bayyana cewa ziyarar ta tsohon gwamnan
Stay up-to-date with the latest news and updates from Northern Nigeria, covering a wide range of topics such as local events, crime, education, and more. AREWA News brings you in-depth stories and comprehensive coverage in both English and Hausa languages.
Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya ziyarci ofishin hukumar EFCC dake jihar Lagos a ranar Litinin. Wasu majiyoyi dake hukumar ta EFCC sun bayyana cewa ziyarar ta tsohon gwamnan
Gwamnatin jihar Kwara ta ayyana ranar Talata a matsayin ranar hutun sabuwar shekarar musulunci ta 1448 AH. Gwamnatin ta ayyana haka ne biyo bayan ganin watan Muharram da aka yi
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma’aikatar harkokin
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta na rundunar Operation Haɗin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabas tare da haɗin gwiwar dakarun tsaron na musamman sun
Shugabancin jam’iyar PRP na kasa ya tabbatar da tsohon gwamnan jihar Cross River, Donald Duke a matsayin halastaccen wanda aka zaba da zai yiwa jam’iyar takarar shugaban ƙasa a zaɓen
Yan bindiga sun sake kai hari kan al’ummar kauyen Dan Gulbi dake karamar hukumar Tureta ta jihar Sokoto ƙasa da kwanaki biyu bayan kai makamancin irin harin da ya jawo
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta mika tsohon ministan wutar lantarki, Engr Saleh Mamman gidan gyaran hali na Kuje dake Abuja. Alkalin babban kotun
Rundunar ƴan sandan jihar Enugu ta ce jami’anta sun kai samame wata maboyar masu garkuwa da mutane dake cikin wani daji akan hanyar Amufie-Obollo Affor a karamar hukumar Igbo Eze
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun kama wasu mutane biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da kuma fashi da makami a jihar Kaduna dama makotan
Jami’an hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati sun samu nasarar kama tsohon ministan wutar lantarki, Engr Saleh Mamman bayan da suka ɗauki kwanaki suna nemansa
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo a ranar Litinin ya shiga layin masu kaɗa kuri’a domin zaɓen wanda ya gada, Yahaya Bello a zaɓen fitar da gwani da aka gudanar na
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Sanata Muhammad Danjuma Goje ya ya sha kaye a zaɓen fitar da gwani da jam’iyar APC ta gudanar a mazaɓarsa ta Gombe ta Tsakiya. Hakan na
Aƙalla mutane biyar aka tabbatar da sun mutu a yayin da aka ceto wasu mutane 10 da ransu bayan da wani ginin me hawa uku da ake tunawa ya ruguzo
Sanata Kaka Shehu Lawan ɗan majalisar dattawa na jam’iyyar APC daga Borno ya bayar da kyautar naira miliyan 135 ga shugabannin jam’iyar APC na mazaɓarsa. Dan majalisar ya ce ya
Wasu yan bindiga da ake zargin mayakan Lakurawa ne sun kashe jami’an hukumar kwastam biyu yan bindiga suka kashe a garin Tugar dake ƙaramar hukumar Bagudo ta jihar Kebbi. Jaridar
Jami’an hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati sun kama, Mustapha Abdullahi shugaban hukumar makamashi ta Najeriya wato Energy Commission of Nigeria a turance kan zargin
Nyesom Wike ministan babban birnin tarayya Abuja a ranar Talata ya ziyarci shugaban jam’iyar APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda a gidansa dake Abuja. Har ya zuwa lokacin wallafa wannan labarin
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya yabawa dakarun sojan Najeriya na rundunar haɗin gwiwa ta Operation Fansan Yamma kan nasarar da su ka samu a yaƙin da su ke
Sanata Danjuma Goje dake wakiltar mazaɓar tsakiyar jihar Gombe ya yi watsi da matakin maslaha da aka bi wajen fitar da ɗantakara da jam’iyar APC ta yi a Gombe A
Masu ruwa da tsaki na jam’iyar APC a jihar Katsina sun fitar da jerin sunayen mutanen da za su yi wa jam’iyar takara a zaɓen shekarar 2027 bayan zaman sulhu