Kungiyoyin kwadago da masana’antu da masana tattalin arziki da kudi da shari’a sun gargadi gwamnatin tarayya da kada ta cire tallafin wutar lantarki kamar yadda asusun lamuni na duniya IMF
Kungiyoyin kwadago da masana’antu da masana tattalin arziki da kudi da shari’a sun gargadi gwamnatin tarayya da kada ta cire tallafin wutar lantarki kamar yadda asusun lamuni na duniya IMF
Ministan tsaron ƙasar Laberiya, Yarima Charles Johnson ma III, ya yi murabus daga muƙaminsa, biyo bayan zanga-zangar da matan sojojin kasar suka yi, saboda ƙarancin albashin mazajensu da kuma rashin
Shugaba Bola Tinubu ya gana da kungiyar Super Eagles a fadar shugaban kasa da ke Abuja. Ku tuna cewa Super Eagles ta sha kashi da ci 2-1 a hannun mai
Shugaban Karamar Hukumar Kagarko ta Jihar Kaduna, Hon. Nasara Rabo, ya bai wa wani jami’in ‘yan sanda, Difi’o Idris Ibrahim, zunzurutun kudi har naira miliyan 1, bisa ƙin amincewa da
Shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya, Joe Ajaero, ya bayyana cewa idan aka ci gaba da fuskantar hauhawar farashin kayayyaki ba tare da katsewa ba, kungiyar kwadago za ta iya neman
Gwamnatin jihar Zamfara ta fara biyan wasu ‘yan fansho da suka yi ritaya a jihar jimillar kuɗi naira biliyan 13.4. Ku tuna cewa gwamnatin jihar ta kafa kwamiti don tantance
Wata daliba mai ƴar aji huɗu a jami’ar jihar Kwara, Malete da ke karamar hukumar Moro, mai suna Rashidat Shittu, ta kashe kanta saboda yanayin ƙoƙarinta a karatu. A cewar
Wannan ba shi ne lokacin jin daɗi ga masu iyalai Najeriya ba, waɗanda suka ɗauki tsauraran matakan rage tsada don jure wahalhalun da aka fuskanta kwanan nan sakamakon hauhawar farashin
Akalla mutane 31 ne rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta kama a yayin da take gudanar da samame kan maboyar masu safarar ƙwayoyi. Da yake bayyana hakan a ranar Alhamis,
Hukumar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, ta yi barazanar kame kayan da aka boye tare da gurfanar da masu aikata wannan laifin a gaban
A ranar Laraba ne majalisar wakilai ta gayyaci ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu da kuma manyan hafsoshin tsaro kan
A ranar Laraba ne wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Legas ta umarci gwamnatin tarayya da ta tsayar da farashin kayayyaki da na man fetur cikin kwanaki bakwai.
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta kama shugaban Faith On The Rock Ministry International, Theophilus Ebonyi, bisa zargin damfarar ’yan cocinsa da
Jami’an rundunar ‘yan sanda na helkwatar reshen Okokomaiko, a ranar Asabar, sun kama wasu mutane biyu bayan da suka tare wata motar bas ta Volkswagen LT a unguwar Afromedia da
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kama wani mutum mai shekaru 47 da haihuwa bisa zarginsa da mallakar takardun karya na naira. Kakakin rundunar ‘yan sandan, SP Benjamin Hundeyin, wanda
Elisha Abo, tsohon Sanata mai wakiltar Adamawa ta Arewa, ya zargi shugabar kotun daukaka kara, Monica Dongban-Mensen da karbar cin hanci. Ya ce kotun daukaka kara ta zama “kudi da
Shugaban Rundunar Sojan Sama Air Marshal Hasan Abubakar, ya gana da iyalai da wadanda harin bazata ya rutsa da su a ranar 24 ga Janairu, 2023, kusa da Rukubi a
Gamayyar kungiyoyin farar hula a Najeriya karkashin inuwar kungiyar Civil Society Joint Action Group ta ce an kashe akalla mutane 2,423, yayin da aka sace 1,872 cikin watanni takwas na
Daga Dr. Marzuq Ungogo A shekarar 2014, bayan na fara hidimar ƙasa an fara ban alawus ɗin likita, sai na je gida daga Gombe. Na yi wa ƙannena da iyaye
Hukumar kula da tituna ta tarayya (FERMA) ta ce ta gyara sama da kilomita 102 na hanyoyin da suka samu matsala a fadin jihohi uku na arewa maso gabas na