Ziyarar Atiku: Garin kano ya yi cikar kwari

Garin Kano ya yi cikar kwari yayin da dantakarar shugaban kasa Atiku Abubakar ke ziyarar yakin neman zabe.

Tituna da dama dake birnin sun shafe makil da mutane dake sanye da jar hula dake nuna biyayya ga darikar Kwankwasiya.

Dantakarar shugaban kasar da tawagarsa sun shafe sa’o’i da dama akan hanya kafin su isa fadar Sarkin Kano Muhammad Sunusi.

Daga filin jirgin saman Malam Aminu Kano ya zuwa fadar sarkin tafiya ce da ba tafi mintuna 30 amma sai da tawagar ta shafe sama da sa’o’i 3 saboda da cinkoson jama’a.

Shin ko hakan na nufin karɓuwa da Atiku ya yi a Kano zabe ne kawai zai bayyana haka.

More News

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miƙata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...