Zaben cike gurbin Katsina: PDP ta samu kuri’a 1 a mazabar Buhari

[ad_1]








Kabir Babba Kaita, dantakarar jam’iyar PDP a zaɓen cike gurbin sanata mai wakiltar mazabar arewacin Katsina ya samu kuri’a daya cal a mazabar ‘Sarkin Yara, A’ dake karamar hukumar Daura ta jihar Katsina

Shugaban kasa Muhammad Buhari na kada kuri’arsa ne mazabar

Ahmad Babba Kaita dantakarar jam’iyar PDP ya samu kuri’a 266.

Har ya zuwa yanzu ana cigaba da tattara sakamako a zaben.

Hukumar Zabe ta kasa INEC na gudanar da zaɓen cike gurbin biyo bayan mutuwar sanata Mustapha Bukar dake wakiltar mazabar cikin watan Afrilu.




[ad_2]

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miƙata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin ƙasa ne ya hana shi bayyana...