Za a fara jigilar alhazan bana ranar Alhamis

Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya, NAHCON ta sanar da cewa ranar Alhamis 9 ga watan Mayu za a fara aikin jigilar alhazai zuwa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin bana.

Shugaban hukumar, Zikrillah Hassan shi ne ya bayyana haka lokacin da yake sanya hannu da kamfanonin jiragen sama da za su dauki alhazan bana ranar Juma’a a Abuja.

Ya bayyana cewa kamfanonin jiragen da za su dauki alhazan sun hada da Azman, Max Air da kuma Flynas na kasar Saudiyya.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...