Yan bindiga sun yi garkuwa da DPO a Nasarawa

CSP Haruna Abdulmalik DPO na yan sanda dake karamar hukumar Nasarawa Eggon a jihar Nasarawa ya fada hannun masu garkuwa da mutane.

Babban jami’in É—an sandan na gudanar da aikin sintiri da daddare akan hanyar Nasarawa-Eggon zuwa Akwanga lokacin da yayi kacibus da yan bindigar da suka rika harbin iska ba kaƙƙautawa kafin su yi awon gaba da shi zuwa wani wuri da ba a sani ba

An ce DPO ya samu bayanin yadda Æ´an bindiga suke addabar yankin Nassarawa Eggon a yayin da ya ke kokarin shawo kan lamarin sai aka sace shi.

Wasu mutane dake yankin sun bayyana damuwarsu kan faruwar lamarin inda suka ce tun bayan da aka tura shi yankin yake ta Æ™oÆ™arin ganin ya raba su da yan ta’addan da suka addabesu.

More News

ÆŠalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...