Ya kamata a É—auki mataki a kan Rasha, inji Shugaban Amurka Biden

Shugaban Amurka Joe Biden, ya yi kira ga kasashen Majalisar Dinkin Duniya da su tashi tsaye don yakar abin da ya kira laifukan yaki daga Rasha.

A cewarsa, tabbatar da ‘yancin cin gashin kan kowace kasa da kuma kare hakkin bil’adama shi ne babban abin da ke cikin daftarin Majalisar Dinkin Duniya.

Joe Biden na magana ne a wani bangare na taron Majalisar Dinkin Duniya na shekara-shekara a birnin New York.

A shekara ta biyu a jere ya ce wannan taro ya yi duhu da inuwar wannan yaki da Rasha ta haifar ba tare da tsayawa ba.

“Rasha ta yi imanin cewa duniya za ta nuna gajiyawa, kuma duniya za ta bar Rasha ta zalunci Ukraine, ba tare da jin kai ba.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...