Ya kamata a ɗauki mataki a kan Rasha, inji Shugaban Amurka Biden

Shugaban Amurka Joe Biden, ya yi kira ga kasashen Majalisar Dinkin Duniya da su tashi tsaye don yakar abin da ya kira laifukan yaki daga Rasha.

A cewarsa, tabbatar da ‘yancin cin gashin kan kowace kasa da kuma kare hakkin bil’adama shi ne babban abin da ke cikin daftarin Majalisar Dinkin Duniya.

Joe Biden na magana ne a wani bangare na taron Majalisar Dinkin Duniya na shekara-shekara a birnin New York.

A shekara ta biyu a jere ya ce wannan taro ya yi duhu da inuwar wannan yaki da Rasha ta haifar ba tare da tsayawa ba.

“Rasha ta yi imanin cewa duniya za ta nuna gajiyawa, kuma duniya za ta bar Rasha ta zalunci Ukraine, ba tare da jin kai ba.

More News

An samu ambaliyar ruwa a Adamawa

Anguwan Tana, al’ummar karamar hukumar Yola ta Arewa, sun shiga tasgaro a ranar Alhamis sakamakon ambaliya daga kogin Kilange da kogin Faro. Mazaunan garin...

Sojoji sun ceto mutane 6 daga cikin ɗaliban jami’ar Gusau da aka sace

Sojoji sun ceto dalibai mata shida daga cikin daliban Jami'ar Gwamnatin Tarayya dake Gusau da aka bada rahoton yan bindiga sun yi garkuwa da...

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗaliban Jami’ar Tarayya da ke Gusau

An sace wasu daliban jami’ar tarayya ta Gusau da ba a tantance adadinsu ba da sanyin safiyar Juma’a. ‘Yan ta’addan masu yawan gaske sun...

Ƴan sanda sun kama masu safarar makamai wa ƴan bindiga

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Karasuwa a jihar Yobe sun cafke wasu mutane biyu da ake zargi da kai wa ‘yan bindiga makamai da...