Wata mata a garin Shinkafi na jihar Zamfara ta haifi yan huɗu a asibitin dake garin.
Duk da cewa an haife su lafiya jami’an kiwon lafiya a asibitin sun ce ana bukatar a saka yaran a kwalba dumamar jarirai domin suyi kwari.



Wata mata a garin Shinkafi na jihar Zamfara ta haifi yan huɗu a asibitin dake garin.
Duk da cewa an haife su lafiya jami’an kiwon lafiya a asibitin sun ce ana bukatar a saka yaran a kwalba dumamar jarirai domin suyi kwari.