Tankar dakon man Iran ta fashe a gabar tekun Saudiyya | BBC Hausa

Crude oil tanker, Amjad, which was one of two reported tankers that were damaged in mysterious

Hakkin mallakar hoto
AFP

Rahotanni daga Iran sun ce an samu fashewa a wata tankar dakon man Iran kusa da tashar ruwan Saudiyya a Jeddah.

Kafofin yada labaran Iran sun ce fashewar tankar ya haifar da tsiyayar mai a tekun Maliya.

Wata kafar talabijin din Iran Al Alam ta danganta fashewar da aikin ta’addanci.

Tankar mai suna Sinopa mallakin kamfanin man Iran ce.

Zuwa yanzu babu karin bayani kan ko akwai hasarar rayuka.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]