Rukuni na biyu na ɗaliban Najeriya da ke gujewa rikicin Sudan sun sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja. Hukumar NIDCOM dake kula da yan Najeriya mazauna ƙasashen
Rukuni na biyu na ɗaliban Najeriya da ke gujewa rikicin Sudan sun sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja. Hukumar NIDCOM dake kula da yan Najeriya mazauna ƙasashen
Kamfanin jiragen sama na Max Air zai kwaso karin wasu yan Najeriya da rikicin Sudan ya rutsa da su. Kamfanin ya bayyana haka ne cikin wata sanarwa da ya fitar