Jiragen yakin Najeriya sun yi luguden wuta kan rikakken mai garkuwa da mutane Ali Dogo da yaransa 30
Asalin hoton, NIGERIAN AIRFORCE Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana yadda jiragen yakinta suka yi luguden wuta kan rikakken mai garkuwa da mutanen nan Ali Dogo wanda aka fi sani


















