Mutane 6 aka samu nasarar cetowa daga cikin baraguzan ginin wani bene da ya ruguzo a yankin Alakija dake ƙaramar hukumar Amuwo-Odofin ta jihar Lagos. Gbenga Omotosho kwamishinan yaɗa labarai
Mutane 6 aka samu nasarar cetowa daga cikin baraguzan ginin wani bene da ya ruguzo a yankin Alakija dake ƙaramar hukumar Amuwo-Odofin ta jihar Lagos. Gbenga Omotosho kwamishinan yaɗa labarai
Gobara biyu da suka tashi a ƙananan hukumomin Bade da Karasuwa a jihar Yobe sun lalata dukiya ta miliyoyin naira. Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Jihar Yobe (SEMA) ta
Wata gobara da ta kama ta cinye wani sashe na babbar kasuwar Fika dake karamar hukumar Fika ta jihar Yobe inda ta kone kayayyaki da kuma kassara hada-hadar kasuwanci. Gobarar
Rahotanni daga Kano sun bayyana cewa wuta ta tashi a Kasuwar Singa dake kan Titin Bello, inda hakan ya jefa ‘yan kasuwa da mazauna unguwar cikin zaman dar-dar. Bisa ga
Wata gobara ta kone ginin sakatariyar ƙaramar hukumar Wukari dake jihar Taraba inda ta lalata ofisoshi, kayayyakin aiki da kuma muhimman takaradu. Gobarar ta kama ne a ranar Juma’a da
Jami’an hukumar LASEMA ta bada agajin gaggawa ta jihar Lagos sun samu nasarar kashe wata gobara da ta kama a wani ginin bene mai hawa 22 dake kan layin Martins
Mutanen da kawo yanzu ba a tantance yawansu ba ne suka mutu a wata gobarar tankar mai da ta faru a jihar Ogun. Hatsarin gobarar ya faru ne da misalin
Gobara ta kone wani gidan biredi dake kallon babban Masallacin Juma’a dake Zuba yankin Gwagwalada a birnin tarayya Abuja. Wani mazaunin yankin, Shuaibu Abdullahi ya fadawa jaridar Daily Trust cewa
Fasinjoji da dama sun tsallake rijiya da baya dai-dai lokacin da babbar motar hayar da suke ciki ta kama da wuta a yankin Maryland na jihar Lagos. Wani shedar gani
Wata gobara da ta tashi da tsakar ranar Alhamis ta ƙone wani sashe na ginin Gidan Ado Bayero inda jami’ar North West take a ƙofar Nasarawa cikin birnin Kano. Gobarar
Wata gobara ta tashi a unguwar Sabuwar GRA da ke Jihar Gombe a ranar Laraba, inda ta kona gidaje uku tare da haddasa asarar dukiya da ta kai daruruwan miliyoyin
Wata gobara da ta tashi da tsakar dare tayi sanadiyar mutuwar wata mata Jummai Sunday mai shekaru 24 da danta Nasiru Rabiu ɗan kimanin shekara 1. Marigayiyar ta fito ne
Gobara ta ƙone fitacciyar kasuwar dake Masaka a ƙaramar hukumar Karu dake jihar Nasarawa. Wutar gabarar ta fara ne da misalin ƙarfe 10 na daren ranar Juma’a kuma kawo yanzu
Wutar da ta tashi a daren Laraba a kasuwar katako ta Ogbosisi da ke yankin Onitsha a Jihar Anambra ta kone kaya da dama kurmus. Wani mai amfani da dandalin
Wata gobara da ta tashi a kasuwar Ita Amodu dake kan tsohon titin Yidi a birnin Ilorin na jihar Kwara ta ƙone kayayyaki da dukiya ta miliyoyin naira. Gobarar da
Wata wuta mai muni ta yi kaca-kaca da kasuwa guda ɗaya tilo da ke Trademore Estate, Lugbe, Abuja, da sanyin safiyar Litinin, lamarin da ya bar mazauna unguwar cikin alhini.
Wata tankar mai dake maƙare da fetur tayi bindiga ta kama da wuta inda ta jikkata mutane da dama tare da jefa garin wasu cikin firgici da daren ranar Litinin
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Legas LASEMA ta ce kayayyaki na miliyoyin Naira ne suka ƙone a wata gobara da ta kama shagon sayan da kayan lantarki na LG.
Mutane biyu ne suka ƙone sosai a yayin da wasu da dama suka jikkata a wata gobara da ta kama a wani gidan mai mallakin kamfanin Mobil a jihar Lagos.
Wata motar tanka dake ɗauke da iskar gas ta kama da wuta akan gadar sama ta Obiri-Ikwere dake kan titin East-West a birnin Fatakwal na jihar Ribas. Lamarin ya faru