Gwamnatin tarayya ta fitar da wani gargadi kan barkewar cutar anthrax a wasu daga cikin kasashe makota da kuma cin ganda. A wata sanarwa ranar Litinin,Ernest Umakhihe babban sakataren ma’aikatar
Gwamnatin tarayya ta fitar da wani gargadi kan barkewar cutar anthrax a wasu daga cikin kasashe makota da kuma cin ganda. A wata sanarwa ranar Litinin,Ernest Umakhihe babban sakataren ma’aikatar
Sakamakon barkewar cutar anthrax a wasu kasashe da ke makwabtaka da ƙasar nan, an shawarci ‘yan Najeriya da su daina cin naman daji da ganda. Ma’aikatar Gona da Raya Karkara