Hukumar Kula da Gyaran Hali ta Najeriya (NCoS) ta tabbatar da kama wasu daga cikin fursunonin da suka tsere daga Kurkukun Tsaro na Matsakaici da ke Koton Karfe, Jihar Kogi.
Hukumar Kula da Gyaran Hali ta Najeriya (NCoS) ta tabbatar da kama wasu daga cikin fursunonin da suka tsere daga Kurkukun Tsaro na Matsakaici da ke Koton Karfe, Jihar Kogi.
Babban Alƙalin Jihar Katsina, Mai Shari’a Musa Danladi, ya bayar da beli ga fursunoni 91 tare da sallamar wasu hudu gaba ɗaya, yayin wani shirin rage cunkoson gidajen gyaran hali
Alkaluma na Majalisar Dinkin Duniya sun nuna cewa akwai fursunoni fiye da miliyan 11 a gidajen yari a fadin duniya. Fiye da miliyan uku daga cikinsu ana tsare da su