Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta bawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai izinin zuwa asibiti a duba lafiyarsa musamman ido da kuma hakori a wasu asibitoci dake Abuja.
Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta bawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai izinin zuwa asibiti a duba lafiyarsa musamman ido da kuma hakori a wasu asibitoci dake Abuja.
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya sake gurfana a gaban Babbar Kotun Jihar Kaduna a ranar Talata, bisa tuhume-tuhumen da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC)
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar ta’aziya gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai wanda Allah Ya yi wa mahaifiyarsa rasuwa a kasar Masar. Kamfanin Dillancin Labaran
An gudanar da jana’izar mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, a birnin Abuja. Marigayiya Hajiya Umma ta rasu ne a ranar Juma’a a birnin Alƙahira na ƙasar Masar,
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya aika saƙon ta’aziyya ga tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, bisa rasuwar mahaifiyarsa, Hajiya Umma. Rahotanni sun ce Hajiya Umma ta rasu ne
Hukumar ICPC dake yaki da hana ci da karɓar rashawa ta saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai. Tun ranar 19 ga watan Fabrairu ne ke tsare da El-Rufai.
Hukumar ICPC dake hana ci da karɓar rashawa ta sanar da cewa a ranar Tal za ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai a gaban kotu. El-Rufai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya maka Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) a kotu, kamar yadda mai magana da yawunsa, Muyiwa Adekeye, ya bayyana a
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (SSS) ta kama tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a daren Laraba jim kaɗan bayan da Hukumar EFCC ta sake shi kan beli. Tun ranar
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna Mallam Nasir El-Rufai kamar yadda wasu majiyoyi dake hukumar su ka tabbatar. El-Rufai
Jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) ta kori tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, daga cikinta tare da hana shi hulɗa da kowanne bangare na jam’iyyar na tsawon shekaru 30. A
Sanata Ali Ndume, mai wakiltar yankin Borno ta Kudu a Majalisar Dattawa, ya ce wani lokaci yana jin kamar ya yi murna da rikicin da ke faruwa tsakanin Shugaba Bola
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa bai da wata sha’awa ko niyyar tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027. A wata tattaunawa da ya yi da
Wasu daga cikin makusantan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru Elrufa’i sun sanar da ficewarsu daga jam’iyar APC. Mutane huɗu da suka rike mukamin kwamshinan a gwamnatin ta El-Rufai suka
Tsohon gwamnan jihar Kaduna,Mallam Nasiru El-Rufai ya ziyarci Sanata Abdul Ningi a ranar Juma’a. Tsohon gwamnan ya ziyarci Sanatan ne a gidansa dake Abuja kawo yanzu ba a bayyana wani
The remains of an unnamed woman was discovered early in the morning on Sunday, at Ugwan Pama, Sabon Tasha, Kaduna. Residents in the area going for morning mass around 6:00am
A gubernatorial aspirant on the platform of the All Progressives Congress (APC), in Kaduna State, Alh Sani Sha’aban, has kicked against Governor Nasir El-Rufai’s choice of governorship candidate for 2023
Bandits on Monday, abducted a University student and one other person at Gwantu Kurmi community, the headquarters of the Sanga Local Government Area of Kaduna State. The bandits also injured
The Kaduna State Government, on Tuesday, said it has received the passenger manifest for the attack on the Abuja-Kaduna train, as eight bodies were recovered, while 26 others were injured.
President Muhammadu Buhari has condemned the terrorist attack on four locations in Kaura Local Government in Kaduna State. Two military personnel and dozens of civilians were murdered in cold-blood. The