Sunayen Sauran Sanatoci 15 Da Suka Fita Daga Jam’iyyar APC.

[ad_1]








Sanata Bukola Saraki shine wanda ya karanto wasikar sanatocin goma sha biyar inda suka tabbatar da barin su jam’iyyar APC, inda shima saraki ya tabbatar da cewa yana nan tafe.

Sanatocin sune kamar haka:

1. Dino Melaye, Kogi;

2. Rafiu Ibrahim, Kwara,

3. Shaaba Lafiagi, Kwara,

4. Barnabas Gemade, Benue,

5. Suleiman Hunkuyi, Kaduna,

6. Rabiu Kwankwaso, Kano

7. Abdulaziz Nyako, Adamawa.

8. Abdullahi Danbaba, Sokoto,

9. Isa Misau, Bauchi;

10. Suleiman Nazif;

11. Baki Shittu, Jigawa;

12. Monsurat Sunmmonu, Oyo;

13. Bayero Nafada, Gombe

14. Olanrewaju Tejuoso, Ogun.




[ad_2]

More News

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...