Sojoji sun harbe yan bindiga 4 a Kaduna

Rundunar tsaron soja ta Operation Forest Sanity ta samu nasarar harbe wasu yan bindiga hudu a maboyarsu dake Tsohon Gayan a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna.

Kwamishinan tsaro na jihar Kaduna Samuel Aruwan shi ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi.

Ya ce sojojin sun kuma samu nasarar kwato bindiga kirar AK-47 guda daya, harsashi 22 da kuma babur guda daya.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...