Shugaba Buhari ya karbi bakuncin Abdulaziz Yari a Saudiya

Shugaban kasa Muhammad Buhari ya ce zai iya bakin kokarinsa domin ya tabbatar da cewa yan Najeriya sun zauna lafiya.

Mai magana da yawun shugaban kasar Mallam Garba Shehu shine ya rawaito shugaban kasar na fadin haka lokacin da ya yi bude baki tare da gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari ranar Lahadi a birnin Makka dake ƙasar Saudiyya.

Ya yin buda bakin gwamnan na tare da Sarkin Maradun,Garba Tambari.

Buhari ya tashi daga nan gida Najeriya ranar Alhamis domin aikin Umrah a kasar Saudiyya kuma ana sa ran dawowarsa gida ranar Talata.

A tabakin Garba Shehu shugaban ya bayyana damuwarsa kan asarar rayuka da ta dukiya da ake samu a Zamfara.

nagana da gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...