Sarkin Jama’are Dakta Ahmadu Muhammad ya rasu

Allah Ya yi wa Mai Martaba Sarkin Jama’are Alhaji Dakta Ahmadu Muhammad Wabi III rasuwa.

Ya rasu ne da misalin Æ™arfe 12 na daren Asabar, wayewar garin Lahadi kamar yadda Gado Da Masun Jama’are.

Sarkin dai ya rasu ne bayan ya yi fama da rashin lafiya.

Ya dai shafe kimanin shekara 50 a kan karagar mulki, kuma ya bar mata biyu da ‘ya’ya 35, da kuma jikoki da dama.

Ana sa ran yin jana’izarsa idan anjima a garin na Jama’are

More from this stream

Recomended

Mutane 7 Sun Rasa Rqyukansu, 53 Sun Jikkata Sakamakon Guguwar Iska a Jigawa

Akalla mutane bakwai sun rasa rayukansu, yayin da 53 suka jikkata bayan wata guguwar iska ta yi barna a kananan hukumomi 13 na jihar Jigawa. Rahotanni sun nuna cewa guguwar ta shafi gidaje 5,403 a cikin garuruwa 120, inda ta lalata makarantu sama da 47, asibitoci uku, ofisoshin ‘yan sanda biyu, gidajen zama da sauran […]