Sanata Alimekhena Na Hada Kayan Sa Dan Barin Jam’iyyar APC Zuwa PDP

[ad_1]








Aci gaba da kakar sauyin sheka a farfajiyar siyasar Najeriya,mun samu labari cewar Sanata mai wakiltar EDO ta Arewa Sanata Francis Alimikhena na shirin ficewa daga jam’iyyar APC zuwa Jam’iyyar PDP

A lokacin da yake karin haske dangane da lamarin a birnin Benin,mai magana da yawun sanatan Mr. Adoga J. Ibrahim ya bayyana cewar Sanatan yana fuskantar tsangwama daga shugaban jam’iyyar na kasa kuma tsohon gwamnan jihar ta Edo Adams Oshiomole da ita kanta jam’iyyar da maduhunta Bola Ahmad Tinubu dangane da zargin da suke yi masa na daukan tsagin ra’ayin jam’iyyar PDP a majalisa da kuma goyon bayan Bukola Saraki ,baya ga bijirewa umarnin jam’iyyar APC da ra’ayinta a bahallatsar dake faruwa dangane da ahugabancin majalisar.

“Wannan dalili ne yasa tilas sanatan yabi maigidansa kakakin majlisar ta dattijai wato Bukola Saraki.” Inji Mr.Adoga




[ad_2]

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...