An harbe shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta...

Shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetti  Allah Cattle Breeders Assembly...

Top Stories

Hausa

‘Yan Sanda Za Su Gurfanar Da Mutane 4 Kan Rikicin Da...

Muhammadu Sabiu
Hausa

Kotu Ta Yanke Wa Mutane 2 Hukuncin Kisa Kan Sace Jami’in...

Muhammadu Sabiu
Hausa

An kwaso rukuni na biyu na yan Najeriya daga Afrika ta...

Sulaiman Saad
Sulaiman Saad

An harbe shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta MACBAN a jihar Benue

Shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetti  Allah Cattle Breeders Assembly of Nigeria(MACBAN) a jihar Benue, Ardo Risku Muhammad ya rasu. An kashe Muhammad ne tare da wani makusancinsa da ake kira Yakubu Isa a wani harin kwantok É“auna da aka kai musu a Okwudu dake Æ™aramar hukumar Otukpo ta jihar...

Secure North

Arewa

Okowa ya ziyarci ofishin EFCC dake Lagos

Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya ziyarci ofishin hukumar EFCC dake jihar Lagos a ranar Litinin. Wasu majiyoyi dake hukumar ta EFCC sun bayyana cewa ziyarar ta tsohon gwamnan na da alaƙa  da binciken almundahanar kuɗaɗe da ake zargin ya aikata lokacin da yake jagorantar jihar Delta. A watan Nuwamban...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Tinubu Ya Amince Da Tura Masu Tsaron Daji 1000 Da Tawagar...

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗaukar sabbin masu gadin daji dubu ɗaya a jihar Oyo, tare da kafa wata tawagar ceto ta musamman domin ƙarfafa tsaro a yankin, bayan garkuwa da ɗalibai da malamai a ranar goma sha biyar ga watan Mayu, shekara ta dubu biyu...

Category

An harbe shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta MACBAN a jihar Benue

Sulaiman Saad