Yan sanda sun ceto ma’aikacin hukumar INEC daga hannun Æ´an bindiga...
Rundunar Æ´an sandan jihar Zamfara ta kubutar da Aliyu Muhammad ma'aikaci a hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC wanda wasu yan bindiga su ka yi garkuwa da shi a karamar hukumar Gummi a a jihar Zamfara. A cewar Zagazola Makama,dake wallafa bayanai kan sha'anin tsaro cewa an...

Aslam Aliyu ta hannun damar Atiku ta koma jam’iyar APC
Aslam Aliyu ta hannun daman tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ta sanar da ficewa daga jam'iyyar ADC inda ta koma jam'iyar APC.
A wata sanarwa da ta fitar ranar Lahadi Aslam ta ce ta É—auki matakin sauya shekar ne bayan dogon duba na tsakanaki kan alkiblar siyasar Najeriya da...
Gwamnan Bayelsa ya cire wani sarki daga kan kujerarsa saboda rashin...
Gwamnan jihar Bayelsa , Douye Diri ya amince da cire , mai martaba Wilcox Job Seiyefa basaraken gargajiya dake shugabantar al'ummar Swali daga mukaminsa na sarkin Ebeniken kan rashin tsaro da ake samu a masarautarsa.
A cikin watan Mayun shekarar da ta gabata ne gwamnan ya dakatar da basaraken kan...




