All stories tagged :
News
Featured
Jami’an Tsaro Sun Kashe Manyan ’Yanbindiga 65 A Zamfara
Rahotanni daga jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya sun nuna cewa jami’an tsaro sun yi nasarar hallaka wasu manyan ’yanbindiga kimanin 65 a wani samame.Bayanan sun ce daga cikin waɗanda aka kashe har da ’ya’yan fitaccen jagoran ’yanbindiga, Ado Aleiro guda uku, waɗanda suka dade suna addabar yankin...







![‘My father won’t forgive me if I remain in APC with Ajimobi -Ex-Oyo governor's son, Adedapo Lam-Adesina writes Tinubu [Full letter]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/10/‘My-father-won’t-forgive-me-if-I-remain-in-APC-with-Ajimobi-Ex-Oyo-governors-son-Adedapo-Lam-Adesina-writes-Tinubu-Full-letter.jpg)








