All stories tagged :
News
Featured
Gwamnan Kebbi Ya Duba Barnar Ruwan Sama a Dandi Inda Ya...
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya kai ziyara yankin Dandi domin duba hanyoyin da ruwan sama mai ƙarfi ya lalata, inda ya yi alkawarin cewa gwamnati za ta ɗauki mataki cikin gaggawa don gyara su.Hanyoyin da suka lalace sun haɗa da hanyar Kingakwai–Fana–Dakingari da kuma hanyar cikin garin Fana,...















