All stories tagged :
News
Featured
’Yan Sanda Sun Ceto Mutumin Da Aka Sace A Adamawa
Rundunar ’yan sandan jihar Adamawa ta ceto wani mutum da aka sace tare da kashe mutum biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a wani samame da ta kai.Mutumin da aka ceto mai suna Alhaji Sidiki Isah ne, mai shekara hamsin da huɗu daga ƙauyen Tambo da...



![Olaleye emerges new TUC President [Full exco list]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/07/Olaleye-emerges-new-TUC-President-Full-exco-list.jpeg)












