All stories tagged :
News
Featured
Amnesty International Ta Yi Allah-Wadai Da Harin Da Ya Kashe Mutane...
Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa al’ummar Irigwe da ke Angwan Magaji a Karamar Hukumar Kauru ta Jihar Kaduna, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane tara tare da jikkata wasu goma sha daya.Kungiyar ta bayyana cewa...











![Champions League final: Real Madrid blasts Pochettino over 'lies' [Full statement]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/05/Champions-League-final-Real-Madrid-blasts-Pochettino-over-lies-Full-statement.jpg)




