All stories tagged :
News
Featured
Amnesty International Ta Yi Allah-Wadai Da Harin Da Ya Kashe Mutane...
Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa al’ummar Irigwe da ke Angwan Magaji a Karamar Hukumar Kauru ta Jihar Kaduna, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane tara tare da jikkata wasu goma sha daya.Kungiyar ta bayyana cewa...









![Daily Post, others win big at African Advancement Forum Award in London [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/11/1574429738_Daily-Post-others-win-big-at-African-Advancement-Forum-Award-in-London-PHOTOS.jpg)





