All stories tagged :
News
Featured
Likotoci sun dakatar da shiga yajin aiki a ranar Litinin
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu.
Kungiyar ta sanar da janye batun shiga yajin aikin ne a cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar Shuaibu Ibrahim ya fitar a ranar Lahadi.
Tun da farko...


![Buhari meets Obaseki in Abuja [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2021/10/1634139683_Buhari-meets-Obaseki-in-Abuja-PHOTOS.jpg)












