All stories tagged :
News
Featured
An Gurfanar Da Mutum 24 Kan Kisan Wata Mata A Kaduna
Rundunar ’yan sandan jihar Kaduna ta gurfanar da mutum ashirin da huɗu a gaban kotu bisa zargin hannu a kisan wata mata da aka zarga da satar yaro a yankin Maraban Jos.Kakakin rundunar, Mansir Hassan, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Talata.Lamarin ya faru ne...


![NAF appoints new branch chiefs, redeploys air officers commanding, others senior officers [See Full List]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/01/NAF-appoints-new-branch-chiefs-redeploys-air-officers-commanding-others-senior-officers-See-Full-List.png)












