All stories tagged :
News
Featured
Kotu ta bayar da umarnin sakin Sheikh Sani Abdulkadir Zaria
Babbar kotun tarayya dake Abuja ta bayar da umarnin a saki, Sheikh Sani Abdulkadir Zaria ba tare da wani sharadi har ila yau ta kuma bayar umarnin biyansa diyar naira miliyan 5 saboda yadda aka keta masa haddinsa a matsayinsa na dan adam da hukumomin tsaro su ka yi...


![Gov Shettima swears in 21 commissioners, appoints new SAs, Health Board CMD [Full list]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/11/Gov-Shettima-swears-in-21-commissioners-appoints-new-SAs-Health-Board-CMD-Full-list.jpg)












